Afirka

Nijar : Mutum 14 Boko Haram Ta Kashe A Diffa

Nijar : Mutum 14 Boko Haram Ta Kashe A Diffa

Rahotanni daga Jamhuriya Nijar na cewa fararen hula a kalla 14 ne aka kashe tare da sace wasu mata 2, ranar Asabar da daddare, a wani jerin hare-hare da kungiyar Boko Haram ta kai wasu kauyuka 3 na yankin Gueskerou dake jihar Diffa a kudu maso gabashin kasar, kusa da iyakar kasar da Nijeriya.

Mali : Adadin Fulanin Da Aka Kashe Ya Kai 160

Mali : Adadin Fulanin Da Aka Kashe Ya Kai 160

A Mali, adadin fulanin da aka kashe a kauyen Ogossagou dake jihar Mopti a tsakiyar kasar ya kai 160, a yayin da kuma wasu majiyoyi ke cewa adadin zai iya wuce ma hakan.

Sharhi : Halin Da Ake Ciki A Mali, Bayan Kisan Fulani 135

Sharhi : Halin Da Ake Ciki A Mali, Bayan Kisan Fulani 135

A Mali, kwana guda bayan kisan gillan da aka wa fulani makiyaya su 135 a kauyen Ogossagou, dake jihar Mopti, gwamnatin kasar ta rusa kungiyar 'yan kabilar Dogon masu dauke da makamai, da ake zargi da aikata kisan gillar.

Amurka Ta Sake Kakabawa Jami'an Hukumar Zaben Congo Takunkumi

Amurka Ta Sake Kakabawa Jami'an Hukumar Zaben Congo Takunkumi

Amurka ta sake kakabawa manyan jami'an hukumar zabe mai zaman kanta ta CENI, a DR Congo takunkumi.