-
Dubban Mayakan Kungiyoyin Yan Ta'adda A Kasashen Iraqi Da Syria Sun Fito Ne Daga Kasashen Turai
Oct 06, 2016 17:22Ministan harkokin wajen kasar Austria ya bayyana cewa dubban mayakan kungiyoyin yan ta'adda a kasar Iraqi da Syria sun fito ne daga kasashen tarayyar Turai.
-
A daren yau Litinin Ake sa ran za a bayyana sakamakon kasar Austria
May 23, 2016 05:12Ma'aikatar cikin Gidan Kasar Austria ta bayyana cewa ganin yadda sakamakon zaben shugaban kasar ke nuni da cewa 'yan takarar biyu, kowanansu ya samu kashi 50% na kuri'un da aka kada, sai a daren yau Litinin ne za a fadi sakamakon karshe