-
New Zeland : Musulmi Sun Koma Ibada A Masallacin Christchurch
Mar 23, 2019 06:00Musulmi a New Zeland, sun koma ibada a babban masallacin Christchurch, karon farko bayan mummunan harin ta'addancin da aka kai kan musulmin a ranar 15 ga watan Maris din nan.
-
Jagora : Noruz 1398, Shekara Ce Mai Cike Da Damarmaki
Mar 21, 2019 15:51Yau Alhamis wacce tayi daidai da 21 ga watan Maris 2019, akan shiga sabuwar shekara hijira shamsiyya ta 1398.
-
Iran : Jagora Ya Bukaci Mayar Da Hankali Ga Ayyukan Bunkasa Tattalin Arziki Cikin Gida
Mar 21, 2019 05:32Jagoran juyin juya halin muslunci a kasar Iran Ayatollah sayyid Ali Khamenei ya jaddada wajabcin mayar da hankali ga ayyukan bunkasa harkokin tattalin arzikin kasar ta Iran daga cikin gida.
-
Hare Haren Amurka A Somaliya, Laifukan Yaki Ne_ Amnesty
Mar 20, 2019 14:30Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa, Amesty International, ta ce hare haren da Amurka ke kaiwa a Somaliya zasu iya kasancewa laifukan yaki.
-
PDP Za Ta Gabatar Da Shedu Sama Da 400 A Gaban Kotu Kan Zaben Shugaban Kasa
Mar 20, 2019 08:55Dan takarar jam'iyyar shugabancin kasa a karkashin inuwa Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya wanda ya fadi a zaben shugaban kasa, zai gabatar da shedu sama da 400 domin bayar da sheda kan korafe-korafen magudi da jam'iyyar ke zargin a tafka a zaben.
Ra’ayin Edita
-
Nijar : Mutum 14 Boko Haram Ta Kashe A Diffa5 years ago
-
Ambaliyar Ruwan Sama A Iran5 years ago
-
Duniya Na Tir Da Mallaka Wa Yahudawan Mamaya Tuddan Golan5 years ago
-
Mali : Adadin Fulanin Da Aka Kashe Ya Kai 1605 years ago
-
Sharhi : Halin Da Ake Ciki A Mali, Bayan Kisan Fulani 1355 years ago
-
Amurka Ta Sake Kakabawa Jami'an Hukumar Zaben Congo Takunkumi5 years ago
-
Sudan : Wani Abun Fashewa Ya Yi Ajalin Yara 85 years ago
Wanda Aka Fi Dubawa
Rahotanni
-
Duniya Na Tir Da Mallaka Wa Yahudawan Mamaya Tuddan Golan5 years ago
-
Iran : Zarif Na Halartar Taron Gaggawa Na OIC Kan Kisan Gillan New Zealand
-
Tarayyar Turai Ta Ki Yarda Da Tabbatar Da Ikon 'Isra'ila' A Kan Tuddan Golan Na Siriya
-
Guteress Ya Taya Al'ummar Iran Murnar Noruz
-
Faransa Ta Nuna Adawarta Da Dage Ficewar Birtaniya Daga Cikin Kungiyar Tarayyar Turai
-
An Sake Dage Zaben Shugaban Kasa A Afganistan
-
Faransa : Za'a Jibge Sojoji Don Tunkarar Masu Bore
-
China ta Kame Musulmi Kimanin Dubu 13 Da Yaki Da Ta'addanci
-
MDD Ta Yi Alkawarin Daukar Matakan Takaita Barazanar Tashin Hankali A DRC
-
MDD Ta Bukaci Isra'ila Ta Gudanar Da Sauyi A Dokokin Sojinta
-
Ambaliyar Ruwan Sama A Iran5 years ago
-
Sakon Shugaba Ruhani Na Sabuwar Shekara
-
Babban Hafsan Hafsoshi Sojin Kasar Iran Ya Tabbatar Da Ci Gaba Da Yaki Da Ta'addanci.
-
Iran Da Rasha Sun Tattauna Akan Kasar Venezuela
-
Ma'aikatar Harkokin Wajen Iran Ta Kirayi Jakadiyar Kenya A Tehran
-
Iran : Amurka Ba Za Ta Cimma Manufarta Ba Akan Iran_Ruhani
-
Iran Ta Bukaci A Gudanar da Zaman Gaggawa Na Kasashen Musulmi Kan batun Harin New Zealand
-
Limamin Juma'ar Birnin Tehran: Amurka Ta Sha Kayi A Kasashen Iraki Da Siriya
-
Iran Ta Mayar Da Martani Kan Rahoton Amurka Na Kare Hakkin Bil Adama
-
Iran Ta Yi Allawadai Da Kisan Gillar Saudiyya A Kan Fararen Hula A Yemen
-
Wani Matashin Bapalastine Ya Yi Shahada A Baitu-Laham5 years ago
-
Shugaban Kasar Kazakhstan,Ya Yi Murabus
-
Shugaban Kasar Kazakhstan,Ya Yi Murabus
-
An Hallaka Sojojin Hayar Saudiya 15 A Lardin Najran
-
Manyan Hafsoshin Sojin kasashen Iran, Iraki, Syria, Sun Gana A Kasar Syria
-
Pakistan : Harin Bam Ya Yi Ajalin Mutum 4
-
Tashin Nakiya Ya Yi Sanadiyar Mutuwa Da Jikkatar Mutum 40 A Siriya
-
Kimanin Makamai Masu Linzami Dubu 500 Ne Aka Yi Amfani Da Su A Yemen
-
Sama Da Mutum 370,000 Suka Mutu A Yakin Siriya (OSDH)
-
Saudiyya Ba Ta Amince Da A Yi Bincike Na Kasa Da Kasa Kan kisa Khashoggi Ba
Afirka

Nijar : Mutum 14 Boko Haram Ta Kashe A Diffa
Rahotanni daga Jamhuriya Nijar na cewa fararen hula a kalla 14 ne aka kashe tare da sace wasu mata 2, ranar Asabar da daddare, a wani jerin hare-hare da kungiyar Boko Haram ta kai wasu kauyuka 3 na yankin Gueskerou dake jihar Diffa a kudu maso gabashin kasar, kusa da iyakar kasar da Nijeriya.

Mali : Adadin Fulanin Da Aka Kashe Ya Kai 160
A Mali, adadin fulanin da aka kashe a kauyen Ogossagou dake jihar Mopti a tsakiyar kasar ya kai 160, a yayin da kuma wasu majiyoyi ke cewa adadin zai iya wuce ma hakan.

Sharhi : Halin Da Ake Ciki A Mali, Bayan Kisan Fulani 135
A Mali, kwana guda bayan kisan gillan da aka wa fulani makiyaya su 135 a kauyen Ogossagou, dake jihar Mopti, gwamnatin kasar ta rusa kungiyar 'yan kabilar Dogon masu dauke da makamai, da ake zargi da aikata kisan gillar.

Amurka Ta Sake Kakabawa Jami'an Hukumar Zaben Congo Takunkumi
Amurka ta sake kakabawa manyan jami'an hukumar zabe mai zaman kanta ta CENI, a DR Congo takunkumi.
Rumbun Hotuna
Bidiyo
-
Iran Ta Yi Nasara Harba Makami Mai Linzami Samfarin ''Hoveyzeh''5 years ago
-
Turkiya: An Nuna Wasu Bidiyo Dangane Da Bacewar Khashoggi5 years ago
-
Iran Ta Yi Allah Wadai Da Yunkurin Kisan Shugaban Kasar Venezuela.5 years ago
-
Miliyoyin Mabiyar Mazhabar Ahlul Bait (AS) Na Isa Karbala Domin Ziyarar Arba'in6 years ago