Majalisar Dattijan Najeriya Za Ta Matsa Lamba Domin Aiwatar Da Kasafin Kundin 2016
https://parstoday.ir/ha/news/africa-i9190-majalisar_dattijan_najeriya_za_ta_matsa_lamba_domin_aiwatar_da_kasafin_kundin_2016
Majalisar dattijan Najeriya ta sha alwashin matsa lamba domin ganin an aiwatar da kasafin kudin shekara ta 2016 da muke ciki.
(last modified 2018-08-22T11:28:43+00:00 )
Aug 05, 2016 06:54 UTC

Majalisar dattijan Najeriya ta sha alwashin matsa lamba domin ganin an aiwatar da kasafin kudin shekara ta 2016 da muke ciki.

Majalisar dattijan Najeriya ta sha alwashin matsa lamba a kan gwamnatin domin ganin an aiwatar da kasafin kudin shekara ta 2016 da muke ciki baki daya.

Wannan mataki dai ya zo a daidai lokacin da yan kasa suke kokawa kan matsaloli da ake fuskanta sakamakon rashin kudade wanda yake da alaka da rashin aiwatar da kasafin kudin baki daya.