Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

dan jarida

  • Akalla Mutane 20 Ne Suka Rasa Rayukansu A Hatsarin Jirgin Kasa A Birnin Alkahira

    Akalla Mutane 20 Ne Suka Rasa Rayukansu A Hatsarin Jirgin Kasa A Birnin Alkahira

    Feb 28, 2019 18:35

    Mutane akalla 20 aka tabbatar da mutuwarsu da kuma wasu 43 da suka ji rauni sanadiyar hatsarin jirgin kasa da kuma gobarar da ta biyo baya a wata tashar jiragen kasa a birnin Alkahira na kasar Masar a jiya Laraba.

  • An Kama Mutane 8 A Zanga-Zanagar Yan Adawa A Kasar Tunisia

    An Kama Mutane 8 A Zanga-Zanagar Yan Adawa A Kasar Tunisia

    Dec 27, 2018 11:52

    Majiyar jami'an tsaron kasar Tunisia ta bayyana cewa ana tsare da muatane 18 daga cikin masu zanga-zangar dangane da mutuwar wani dan jarida a kasar

  • Turkiya: An Nuna Wasu Bidiyo Dangane Da Bacewar Khashoggi

    Turkiya: An Nuna Wasu Bidiyo Dangane Da Bacewar Khashoggi

    Oct 11, 2018 07:47

    Wasu kafofin yada labaran kasar Turkiya sun samu wasu hotunan bidiyo daga hannun jami'an tsaron kasar, da suke nuna yadda jami'an tsaron Saudiyya suka shiga karamin ofishin jakadancin Saudiyya a Istanbul, bayan shigar Jamal Khashoggi a cikin wurin.

  • Cote De Voire: Jami'an Tsaro Sun kama 'yan jarida 6.

    Cote De Voire: Jami'an Tsaro Sun kama 'yan jarida 6.

    Feb 14, 2017 06:34

    Babban mai shigar da kara na kasar ta Cote De Voire ya sanar a jiya litinin cewa; An Kame 'yan jaridar ne saboda fitar da wasu bayanai na sirri masu alaka da boren da jami'an tsaron kasar su ka yi.

  • Amnesty International Ta Yi Allah Wadai Da Takurawa 'Yan Jarida A Turkiyya

    Amnesty International Ta Yi Allah Wadai Da Takurawa 'Yan Jarida A Turkiyya

    Jul 29, 2016 17:17

    Kungiyar kare hakkokin bil'adama ta kasa da kasa Amnesty International ta yi Allah wadai da abin da ta kira irin dirar mikiyan da gwamnatin Turkiyya take yi wa kafafen watsa labaran kasar tun bayan juyin mulkin sojin da bai ci nasara da aka yi a kasar a ranar 15 ga wannan watan na Yuli da muke ciki.

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS