Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

girka

  • Al'ummar Kasar Girka Sun Gudanar Da Taron Gangami Domin Nuna Kin Jinin Kasar Amurka

    Al'ummar Kasar Girka Sun Gudanar Da Taron Gangami Domin Nuna Kin Jinin Kasar Amurka

    Nov 18, 2018 03:03

    Al'ummar kasar Girka sun gudanar da taron gangami domin nuna kin jinin kasar Amurka tare da yin Allah wadai da bakar siyasarta ta tsoma baki a harkokin kasashen duniya.

  • Paparoma Ya Yi Allawadai Da Kisan Palastinawa Da Isra'ila Ta Yi A Gaza

    Paparoma Ya Yi Allawadai Da Kisan Palastinawa Da Isra'ila Ta Yi A Gaza

    Apr 02, 2018 12:57

    Bangaren kasa da kasa, jagoran kiristoci mabiya darikar Katolika Paparoma Francis ya yi Allawadai da kakkausar murya dangane da kisan gillar da Haramtacciyar kasar Isra'ila ta yi wa Palastinawa a Gaza.

  • Al'ummar Kasar Girka Sun Yi Zanga-Zangar Yin Allah Wadai Da Kashe Musulmin Myanmar

    Al'ummar Kasar Girka Sun Yi Zanga-Zangar Yin Allah Wadai Da Kashe Musulmin Myanmar

    Sep 17, 2017 02:03

    Al'ummar Girka karkashin jagorancin kungiyoyin kare hakkin bil-Adama na kasar sun gudanar da zanga-zangar yin Allah wadai da kisan gillar da ake yi wa al'ummar musulmin kasar Myanmar ko kuma Burma.

  • Kasar Girka Ta Nuna Damuwa Akan Karuwar 'Yan Gudun Hijira

    Kasar Girka Ta Nuna Damuwa Akan Karuwar 'Yan Gudun Hijira

    Jul 02, 2017 14:46

    Hukumar da ta ke kula da 'yan gudun hijira ta kasar Girka ta ce a cikin watanni biyu zuwa uku na bayan nan,an sami karyuwar kwararar 'yan gudun hijirar masu yawa.

  • Yan sandan Tarayyar Turai Zasu Fara Bincike Don Neman Yan Ta'addan Da Suka Sage Cikin Yan Gudun Hijira A Girka

    Yan sandan Tarayyar Turai Zasu Fara Bincike Don Neman Yan Ta'addan Da Suka Sage Cikin Yan Gudun Hijira A Girka

    Aug 14, 2016 07:34

    Yan sandan Tarayyar Turai (Europol) zasu fara bincikin yan gudun hijira da suke kasar Girka don zakulo yan ta'adda da suka saje cikinsu.

  • Kasar Girka ta ce Kungiyar Tarayyar Turai ta yi sanadiyar Fitar Burtaniya daga cikinta

    Kasar Girka ta ce Kungiyar Tarayyar Turai ta yi sanadiyar Fitar Burtaniya daga cikinta

    Jun 27, 2016 06:01

    Ministan Harakokin wajen kasar Girka ya ce siyasar wasu kasashen kungiyar tarayyar Turai ita ta sanya fitar Burtaniya daga cikinta

  • An fara mayar da kashi na biyu na 'yan gudun hijra daga Girka zuwa Turkiya

    An fara mayar da kashi na biyu na 'yan gudun hijra daga Girka zuwa Turkiya

    Apr 08, 2016 04:43

    Kasar Girka ta fara mayar da kashi na biyu na yan gudun hijra zuwa kasar Turkiya.

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS