-
Rasha Ta Zargi Amurka Da Goyon Bayan 'Yan Ta'adda
Jun 20, 2018 12:11Jakadan Kasar Rasha A Lebanon ne ya yi zargin cewa Amurkan tana taimakawa 'yan ta'adda a kasar Syria
-
Hannun Gwamnatin H.K.Isra'ila Na Ci Gaba Da Rura Wutan Rikici A Kasar Siriya
Feb 21, 2018 05:13Jaridar Haramtacciyar kasar Isra'ila ta Haaretz a wani rahoto da ta watsa ta yi furuci da cewa: Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila tana ci gaba da mallakawa gungun 'yan ta'addan kasa da kasa da aka jibge a cikin kasar Siriya makamai.