Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

hakkokin bil'adama

  • Zaman Taron Kwamitin Kare Hakkin Bil-Adama Na Kungiyar Tarayyar Afrika A Kasar Niger

    Zaman Taron Kwamitin Kare Hakkin Bil-Adama Na Kungiyar Tarayyar Afrika A Kasar Niger

    May 11, 2017 05:37

    Kwamitin kare hakkin bil-Adama na kungiyar tarayyar Afrika ya fara gudanar da zamansa karo na sittin a birnin Yamei fadar mulkin Jamhuriyar Niger, kuma zaman taron ya samu halattar wakilai daga kasashe daban daban na nahiyar Afrika.

  • Bahrain: Ana Ci gaba Da Yin Tir da Musgunawa Fursunoni A cikin Gidajen Kurkuku.

    Bahrain: Ana Ci gaba Da Yin Tir da Musgunawa Fursunoni A cikin Gidajen Kurkuku.

    May 01, 2017 19:18

    Kungiyoyin Kare Hakkin Bil'adama Suna Ci gaba Da yin Tir Da Yadda Mahukuntan Kasar Bahrain Su ke Cutar Da Fursunoni.

  • An Kama 'Yan Adawa Da Dama A Kasar D/Congo

    An Kama 'Yan Adawa Da Dama A Kasar D/Congo

    Apr 13, 2017 18:55

    Shugaban Ofishin kare hakin bil-adama na MDD a Jumhoriyar D/Congo ya sanar da kame dariruwan 'yan adawa a kasar

  • An Kame Shugaban Cibiyar Kare Hakkin Bil Adama Na Kasar Jibouti

    An Kame Shugaban Cibiyar Kare Hakkin Bil Adama Na Kasar Jibouti

    Mar 21, 2017 18:54

    Jami'an tsaron kasar Jibouti sun yi awon gaba da shugaban cibiyar kare hakkin bil adama ta kasar, wanda ya yi kaurin suna wajen sukar manufofin gwamnatin kasar dangane da dimukradiyya.

  • Ranar Kare Hakkin Danadam Ta Duniya: Iran Ta yi Kira Da A Daina amfani Da Kare Hakkin Danadam, A matsayin Makami.

    Ranar Kare Hakkin Danadam Ta Duniya: Iran Ta yi Kira Da A Daina amfani Da Kare Hakkin Danadam, A matsayin Makami.

    Dec 10, 2016 12:17

    Ranar Kare Hakkin Biladama ta Duniya

  • Sakamakon Bincike: 'Yan Ta'addan ISIS Na Amfani Da Makaman Amurka Da Saudiyyah Ne

    Sakamakon Bincike: 'Yan Ta'addan ISIS Na Amfani Da Makaman Amurka Da Saudiyyah Ne

    Nov 22, 2016 18:17

    Sakamakon wani bincike ya yi nuni da cewa 'yan ta'addan ISIS suna yin amfani da makaman da Amurka ta mika musu ne ko kuma wanda gwamnatin Saudiyyah ta saya musu.

  • M.D.Duniya Ta Bukaci Mahukuntan Saudiyya Da Su Saki Masu Rajin Kare hakkin Bil-Adama

    M.D.Duniya Ta Bukaci Mahukuntan Saudiyya Da Su Saki Masu Rajin Kare hakkin Bil-Adama

    Nov 19, 2016 18:06

    Kwamitin Kula Kare Hakkin bil-Adama na Majalisar Dinkin Duniya ya bukaci mahukuntan Saudiyya da su hanzarta sakin wasu masu rajin kare hakkin bil-Adama 9 da suka kame a cikin kasar.

  • Kare Asibitoci da Ma'aikatan Kiwan Lafiya A Lokutan Yaki

    Kare Asibitoci da Ma'aikatan Kiwan Lafiya A Lokutan Yaki

    May 03, 2016 18:24

    kwamitin tsaro na MDD ya amunce da wani kudiri a yau Talata da zai kara himma wajen kare asibitoci da ma'aikatan kiwan lafiya a lokutan rikici-rikice.

  • Amnesty International ta bayyana damuwarta kan yadda aka yankewa Mutane hukuncin kisa A Saudiya

    Amnesty International ta bayyana damuwarta kan yadda aka yankewa Mutane hukuncin kisa A Saudiya

    Apr 06, 2016 08:14

    Kungiyar Kare hakin bil-Adama ta kasa da kasa Amnesty International ta bayyana damuwarta kan yadda aka yankewa Mutane hukuncin kisa A Saudi-arabiya

  • Amnesty International ta Bukaci da a sako 'yan adawa a kasashen Bahren da Saudiya

    Amnesty International ta Bukaci da a sako 'yan adawa a kasashen Bahren da Saudiya

    Mar 14, 2016 11:56

    Yayin da take Allawadai kan yadda mahukantar Bahren ke ci gaba da wulakanta 'yan adawa, Kungiyar Kare hakin bil-adama ta MDD Amnesty International ta bukaci a sako daya daga cikin shugabanin 'yan adawar kasar

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS