Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

halab

  • Gwamnatin Siriya Ta Ba Wa Masu Dauke Da Makamin Halab Wa'adin Karshe

    Gwamnatin Siriya Ta Ba Wa Masu Dauke Da Makamin Halab Wa'adin Karshe

    Dec 05, 2016 05:43

    Sojojin Siriya sun kirayi masu dauke da makami da suke rike da wasu yankuna na Gabashin garin Halab da su ajiye makamansu da kuma mika kansu ko kuma su fuskanci fushinsu a daidai lokacin da sojojin suke ci gaba da shirin kwace sauran abin da ya rage na gabashin garin na Halab da ke hannun masu dauke da makamin.

  • Rasha ta aika taimakon Ton 150 zuwa Birnin Halab na Siriya

    Rasha ta aika taimakon Ton 150 zuwa Birnin Halab na Siriya

    Dec 04, 2016 11:11

    Rasha ta aika da taimako na Ton 150 zuwa yankunan da aka 'yanto na Birnin Halab a Kasar Siriya

  • Sojojin Siriya Sun Kwace Kashi 60% Na Garin Halab Daga Hannun 'Yan Ta'adda

    Sojojin Siriya Sun Kwace Kashi 60% Na Garin Halab Daga Hannun 'Yan Ta'adda

    Dec 03, 2016 18:04

    Rahotanni daga kasar Siriya sun bayyana cewar sojojin kasar sun sami naasarar kwace sama da kashi 60% wato kusan kashi biyu cikin uku na yankunan gabashin birnin Halab (Aleppo) daga hannun 'yan ta'addan kungiyar Da'esh (ISIS) wadanda suke rike da shi na tsawon shekaru.

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci A Tallafawa Yan Gudin Hijira Kasar Syria

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci A Tallafawa Yan Gudin Hijira Kasar Syria

    Nov 29, 2016 11:16

    Majalisar dinkin duniya ta bada sanarwan bukatar tallafawa yan gudun hijirar kasar Syria da gaggawa.

  • Gagarumar Nasarar Da Sojojin Syria Ke Samu A Kan 'Yan Ta'addan ISIS A Gabashin Aleppo

    Gagarumar Nasarar Da Sojojin Syria Ke Samu A Kan 'Yan Ta'addan ISIS A Gabashin Aleppo

    Nov 28, 2016 17:35

    Dakarun kasar Syria sun samu nasarar kwace yankunan arewa maso gabashin birnin Aleppo daga hannun 'yan ta'addan takfiriyyah.

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS