-
Indonesia: Girgizar Kasa Ta Yi Sanadiyar Mutuwa Mutane Kimanin 400
Sep 29, 2018 15:29Girgizan kasa mai karfin ma'aunin Richter 7.5 ta aukawa garin Sulawesi na bakin teku a kasar Indonasia a jiya Jumma'a wanda ya haddasa igiyar ruwa mai karfi wacce kuma ta fadawa garin ta kuma kashe kimani mutane 400 ya zuwa yanzu.
-
Girgizan Kasa Mai Ma'aunin Richter 6.2 Ta Aukawa Kudancin Kasar Indonasia
Aug 28, 2018 14:36Girgizan kasa mai karfin ma'aunin richter 6.2 ta aukawa kudancin kasar Indonasia da misalin karfe 2:08 na rana.
-
Kasa Ta Sake Girgiza A Indonusiya
Aug 09, 2018 10:54Kwanaki hudu bayan mummunar girgiza kasa data auka wa tsibirin Lombok, na Indonusiya, wata girgiza kasa mai karfin maki 6,2 ta sake auka wa yankin a yau Alhamis.
-
Mutane 98 Suka Mutu A Girgizar Kasar Indonusiya
Aug 07, 2018 06:47Hukumomi a Indonusiya sun ce mutane a kalla 89 ne suak rasa rayukansu a sakamakon girgizar kasar data auka wa kasar a tsibirin Lombok.
-
Indonusiya : Ana Ci Gaba Da Aikin Ceto, Bayan Mummunar Girgizar Kasa
Aug 06, 2018 10:05Masu aikin ceto a Indonusiya, sun ceto mutane sama da 2,000 yau Litini, bayan mummunar girgizar kasar data yi ajalin mutane a kalla 98 a tsibirin Lombok.
-
IS Ta Dauki Alhakin Harin Da Ya Yi Ajalin Mutum 11 A Indonusiya
May 13, 2018 12:58Kungiyar 'yan ta'adda ta (IS), ta ce ita keda alhakin kai jerin hare haren da sukayi sanadin mutuwar mutum 11 a wasu cocin Indonusiya.
-
Ana Gangamin La'antar Matakin Trump Kan Qudus A Indonusiya
Dec 17, 2017 07:42A Indonusiya, dubun dubatar mutane ne ke ganganmi a birnin Jakarta domin la'antar matakin shugaba Trump na Amurka kan ayyana Qudus babban birnin yahudawan sahayoniya 'yan mamaya na Isra'ila.
-
IS Ta Dauki Alhakin Kai Harin Indonusiya
May 26, 2017 03:49Kungiyar 'yan ta'adda ta IS ta dauki alhakin kai tagwayen hare haren da sukayi sanadion mutuwar 'yan sanda uku a birnin Jakarta na kasar Indonusiya.
-
An Bude Babban Baje Kolin Tufafin Mata Musulmi A Indonesia
May 04, 2017 12:19A yau ne aka bude babban baje kolin tufafin mata na musulunci a kasar Indonesia tare da halartar kamfanoni na kasashen ketare.
-
Indonusiya Ta Zartar Da Hukuncin Kisa Kan Wasu 'Yan Nijeriya 3 Masu Fataucin Kwaya
Jul 29, 2016 12:48Rahotanni daga kasar Indonusiya sun bayyana cewar mahukunta a kasar sun zartar da hukuncin kisa kan wasu mutane hudu da aka same su da laifin fataucin muggan kwayoyi duk kuwa da kirayen da cibiyoyin kasa da kasa suka yi mata na dakatar da aiwatar da hukuncin kisa kan wadannan mutane da adadinsu ya kai 14.