-
Magajin Garin Landan: Babu Wata Alaka Tsakanin Ta'addanci Da Musulunci
Jun 11, 2016 06:46Magajin garin birnin Landan na kasar Birtaniya Sadiq Khan ya ce; babu wata alaka a tsakanin ta'addanci da kuma addinin muslunci.
-
David Cameron Ya Ce: Shigar Turkiyya Cikin Kungiyar Turai Watakila Sai A Shekara Ta 3000
May 22, 2016 17:20Fira ministan Birtaniya ya ce: Shigar kasar Turkiyya cikin kungiyar tarayyar Turai watakila sai a shekara ta 3000 miladiyya mai zuwa.
-
Nijeriya Ta Mayar Da Martani Ga Kalaman Firayi Ministan Birtaniyya Kan Cin Hanci A Kasar
May 11, 2016 05:29Fadar shugaban kasar Nijeriya ta yi watsi da kalaman firayi ministan Birtaniyya David Cameroon na bayyanar kasar a matsayin kasar da cin hanci da rashawa yayi mata katutu tana mai bayyana kalaman nasa a matsayin abin baki ciki.
-
A karon farko musulmi ya lashe kujerar magajin garin birnin London a ingila.
May 06, 2016 18:50An zabi Sadiq Aman Khan A matsayin Magajin Garin Birnin London
-
Gwamnatin Britania Ta Ki Amincewa Masu Neman Mafaka Fiye Da 700 Shiga Kasarta.
Apr 24, 2016 16:55Jaridar Guardian ta kasar ta kasar Britania ta nakalto ma'aikatar cikin gida na kasar
-
Gwamnatin Birtaniya Ta Yanke Tallafin Da Take Bai Wa Cibiyar Yaki Da Talauci
Apr 04, 2016 03:50Gwamnatin Birtaniya ta sanar da kawo karshen tallafin da take bai wa Cibiyar Yaki da Talauci ta War on Want kan zargin cewa; Cibiyar tana goyon bayan siyasar nuna kin jinin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila.
-
Adawar 'Yan Kasuwar Burtaniya Da Ci gaba da zaman kasar a kungiyar Tarayyar Turai
Feb 23, 2016 16:19'Yan Kasuwar kasar Burtaniya sun ki amincewa da Sanya hanu cikin takardar da Firaminstan kasar ya gabatar musu na ci gaba da zaman kasar cikin tarayyar Turai