Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

iraki

  • Gwamnatin Iraki Ta Sanar Da Fara Hare-Haren Kwato Musil Daga Hannun Da'esh

    Gwamnatin Iraki Ta Sanar Da Fara Hare-Haren Kwato Musil Daga Hannun Da'esh

    Sep 20, 2016 09:22

    Gwamnatin kasar Iraki ta sanar da cewa sojojin kasar tare da daukin dakarun sa kai sun fara hare-haren kwato garin Mosul daga hannun 'yan ta'addan Da'esh da suke rike da shi da kuma mayar da shi babbar tungarsu.

  • Iraki:Komawa 'yan hijra zuwa garin Karkuk

    Iraki:Komawa 'yan hijra zuwa garin Karkuk

    Sep 13, 2016 05:11

    Dariruwan iyalan Iraki da hare-haren ta'addanci na Kungiyar IS ya raba da mahalinsu a yankunan dake kalkashin ikon karkuk. su suka koma cikin garin na Karkuk.

  • Wata Mace Da Take Taimakawa 'Yan Ta'addan Da'ish Ta Sha Duka A Kasar Iraki

    Wata Mace Da Take Taimakawa 'Yan Ta'addan Da'ish Ta Sha Duka A Kasar Iraki

    Sep 08, 2016 19:10

    Wasu gungun mata sun yi dukan kawo wuka wa daya daga cikin matan da suke taimakawa 'yan ta'addan kungiyar Da'ish a garin Mosel na kasar Iraki.

  • Tashin Boma Bomai A Haramin Kazimia A Birnin Bagdaza Ya Kashe Ya Kuma Jikata Masu Ziyara Da Dama

    Tashin Boma Bomai A Haramin Kazimia A Birnin Bagdaza Ya Kashe Ya Kuma Jikata Masu Ziyara Da Dama

    Sep 02, 2016 08:21

    An ji tashin boma bomai a arewa maso gabacin birnin bagdaza a safiyar yau jumma'a a dai lokacinda haramin Kazimia yake cike da masu ziyara na makokin shahadar Imam Mohammad Al-Jawad(a).

  • Iraki : Za'a Iya Kwato Mosul Kafin Karshen Shekara Nan

    Iraki : Za'a Iya Kwato Mosul Kafin Karshen Shekara Nan

    Aug 30, 2016 17:22

    Babban kwamadan sojojin A murka a yankin gabas ta tsakiya ya bayyana cewa aikin kwato birnin Mosul daga hannun 'yan ta'adda na IS zai iya kaiwa har zuwa karshen shekara nan da muke ciki.

  • Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish Sun Kashe Fararen Hula Fiye Da 55 A Kasar Iraki

    Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish Sun Kashe Fararen Hula Fiye Da 55 A Kasar Iraki

    Aug 30, 2016 10:57

    Kungiyar ta'addanci ta Da'ish tana ci gaba da zartar da kisan gilla kan fararen hula kan zargin suna gabatar da rahotonni sirri ga jami'an tsaron kasar Iraki.

  • Jakadan Saudiyya A Iraki Ya Jaddada Cewa Siyasar Saudiyya Ba Zata Taba Canjawa Ba Kan Kasar Iraki

    Jakadan Saudiyya A Iraki Ya Jaddada Cewa Siyasar Saudiyya Ba Zata Taba Canjawa Ba Kan Kasar Iraki

    Aug 29, 2016 05:52

    Jakadan Saudiyya a kasar Iraki ya mai da martani kan bukatar mahukuntan Iraki na neman canja shi da cewa: Siyasar kasarsa ba zata taba canjawa ba kan kasar Iraki koda an canja shi saboda tabbatacciyar siyasa ce ta kare manufar larabawa.

  • Iraqi: Mutanen Yankin Al-Anbar Na Kasar Iraki Sun Koma Gida Bayan 'yanto da Birnin Daga Da'esh

    Iraqi: Mutanen Yankin Al-Anbar Na Kasar Iraki Sun Koma Gida Bayan 'yanto da Birnin Daga Da'esh

    Aug 27, 2016 19:00

    Mutanen Anbar Za su Koma Gida.

  • Dakarun Iraki Sun Kwato wasu yankuna Masu Arzikin Man A Kudancin Mosil

    Dakarun Iraki Sun Kwato wasu yankuna Masu Arzikin Man A Kudancin Mosil

    Aug 23, 2016 19:04

    Sojoji da Dakarun sa kai na Iraki sun kame wasu Yankuna masu arzikin Man fetur a Kudancin Mosil daga hanun 'yan ta'addar ISiS

  • Iraki: An Rataye 'Yan Ta'adda 36 Kan Kisan Mutane 1700

    Iraki: An Rataye 'Yan Ta'adda 36 Kan Kisan Mutane 1700

    Aug 23, 2016 05:23

    A ranar Lahadi 21 ga wata Agusta 2016, ma'aikatar shari'a a kasar Iraki ta zartar da hukuncin kisa ta hanyar rataya a kan mutane 36, wadanda suke da hannu a kisan gillar da aka yi wa daliban makarantar soji ta Sabaikar su 1700 a cikin watan Yulin shekara ta 2014, a lokacin da 'yan ta'addan ISIS suka shiga cikin lardin Salahuddin.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS