Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

iran

  • Iran Ta Sami Nasara A Karar Da Ta Shigar Kan Amurka A Kodun Duniya

    Iran Ta Sami Nasara A Karar Da Ta Shigar Kan Amurka A Kodun Duniya

    Oct 03, 2018 11:50

    Gwamnatin kasar Iran ta sami nasara a karar da ta shigar kan gwamnatin Amurka dangane da sake doramata takunkumai da ta yi.

  • Iran Ta Jaddada Cewa: Kasar Saudiyya Ce Ke Karfafa Kungiyoyin 'Yan Ta'adda Da Kudade

    Iran Ta Jaddada Cewa: Kasar Saudiyya Ce Ke Karfafa Kungiyoyin 'Yan Ta'adda Da Kudade

    Oct 02, 2018 19:01

    Jakadan Kasar Iran a Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana cewa: Duniya tana da cikakkiyar masaniya kan irin gagarumar rawar da masarautar Saudiyya ke takawa a fagen karfafa kungiyoyin 'yan ta'adda da kudade.

  • Kasashen Iran, Rasha, Iraki Da Siriya Za Su Dinga Musayen Bayanan Sirri Tsakaninsu Kan Daesh

    Kasashen Iran, Rasha, Iraki Da Siriya Za Su Dinga Musayen Bayanan Sirri Tsakaninsu Kan Daesh

    Oct 02, 2018 05:56

    Kasashen Iran, Rasha, Iraki da Siriya sun sake bayyana aniyarsu ta yin musayen bayanan sirri a tsakaninsu dagane da kungiyar ta'addancin nan ta Daesh a kokarin da suke yi na fada da ta'addanci.

  • Iran Ta Yi Ruwan Makamai Masu Linzami Na Maida Martani Kan Harin Ahwaz

    Iran Ta Yi Ruwan Makamai Masu Linzami Na Maida Martani Kan Harin Ahwaz

    Oct 01, 2018 05:39

    Dakarun kare juyin juya halin Musulinci na Jamhuriya Musulinci ta Iran, sun sanar da kai hare hare na makamai masu linzami kan wani babban sansanin 'yan ta'adda a gabashin Siriya, a matsayin maida martani kan harin da aka kai a birnin Ahwaz.

  • Iran Ta Yi Wasta Da Dalilan Amurka Na Rufe Ofishin Jakadancinta A Basra

    Iran Ta Yi Wasta Da Dalilan Amurka Na Rufe Ofishin Jakadancinta A Basra

    Sep 29, 2018 19:02

    Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Bahram Qasemi ya karyata dalilan da gwamnatin Amurka ta bayar na rufe karamin ofishin jakadancinta a birnin Basra na kudancin kasar Iraqi.

  • Amurka Ta Zama Saniyar Ware Kan Batun Iran A Taron Majalisar Dinkin Duniya

    Amurka Ta Zama Saniyar Ware Kan Batun Iran A Taron Majalisar Dinkin Duniya

    Sep 29, 2018 13:49

    Tun bayan da aka fara gudanar da babban taron zauren majalisar dinkin duniya a ranar Talata da ta gabata, daya daga cikin muhimman abubuwan da suka fi daukar hankali a taron shi ne kalaman kiyayya da Trump ya yi a kan kasar Iran, da kuma irin martanin da shugaba Rauhani na kasar Iran ya mayar masa.

  • Taron Tabbatar Da Tsaro Na Tehran, Aiki Tare Tsakanin Kasashe Da Nufin Fada Da Ta'addanci

    Taron Tabbatar Da Tsaro Na Tehran, Aiki Tare Tsakanin Kasashe Da Nufin Fada Da Ta'addanci

    Sep 28, 2018 04:45

    A shekaran jiya Alhamis ne aka gudanar da taro na kwana guda tsakanin sakatarori da masu ba da shawara kan harkokin tsaro na kasashen Iran, Rasha, China, Indiya da Afghanistan a nan birnin Tehran da nufin tattaunawa don tabbatar da tsaro da zaman lafiyan yankin.

  • Takunkumin Da Amurka Ta Kakaba Wa Iran Ne Ya Tashi Farashin Man fetur

    Takunkumin Da Amurka Ta Kakaba Wa Iran Ne Ya Tashi Farashin Man fetur

    Sep 26, 2018 19:10

    Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron ne ya bayyana haka a wani taron manema labaru da ya gudanar a birnin New Yorka da yake halartar taron babban zauran Majalisar Dinkin Duniya

  • Tattaunawa Ce Mafita Don Magance Sabani Da Iran_Macron

    Tattaunawa Ce Mafita Don Magance Sabani Da Iran_Macron

    Sep 25, 2018 17:25

    Shugaba Emanuelle Macron, ya bayyana cewa tattaunawa da hadin gwiwa ta kasashen duniya ce hanyar magance sabanin da ake da shi da Iran.

  • An Gudanar Da Taro Tsakanin Iran Da Manyan Kasashe Kan Yarjejeniyar Nukilya

    An Gudanar Da Taro Tsakanin Iran Da Manyan Kasashe Kan Yarjejeniyar Nukilya

    Sep 25, 2018 12:06

    An gudanar da zaman taro na ministocin harkokin wajen manyan kasashe duniya da suka rattaba hannu kan yarjejeniyar shirin Iran na nukiliya a birnin New York a gefen babban taron majalisar dinkin duniya a daren jiya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS