Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

isra'ila

  • Kungiyar Kasashen Larabawa Ta Soki Isra'ila Kan Mamayar Palestinu

    Kungiyar Kasashen Larabawa Ta Soki Isra'ila Kan Mamayar Palestinu

    Feb 07, 2017 12:22

    Kungiyar kasashen larabawa ta soki matakin mahukuntan yahudawan mamaya na Isra'ila kan ci gaba da abunda ta kira satar filayen Palestinawa.

  • Haaretz: Ganawar Shugaban Mossad Da Jami'an Amurka A Kan Iran Da Syria

    Haaretz: Ganawar Shugaban Mossad Da Jami'an Amurka A Kan Iran Da Syria

    Feb 06, 2017 07:59

    Shugaban kungiyar leken asiri ta Isra'ila Mossad Yusin Kohin ya ziyarci Amurka har sau biyu a cikin kasa da makonni biyu da suka gabata, domin tattauna batutuwa da suka shafi Iran da Syria tare da jami'an gwamnatin Trump.

  • Saudiyya Ta Yi Alla-wadai Da Gine-gine Isra'ila A Yankin Falasdinu

    Saudiyya Ta Yi Alla-wadai Da Gine-gine Isra'ila A Yankin Falasdinu

    Jan 30, 2017 16:27

    Gwamnatin Saudiyya ta yi alla-wadai da gine-gine yahudawan mamaya na Isra'ila a yankin Falasdinu.

  • Hare-Haren Ta'addancin H.K.Isra'ila Kan Palasdinawa Suna Ci Gaba Da Janyo Bullar Cututtuka

    Hare-Haren Ta'addancin H.K.Isra'ila Kan Palasdinawa Suna Ci Gaba Da Janyo Bullar Cututtuka

    Jan 28, 2017 11:46

    Majiyar lafiya a yankin Zirin Gaza na Palasdinu ta sanar da cewa: Hare-haren wuce gona da irin sojin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila kan al'ummar Palasdinu musamman yankin Zirin Gaza suna ci gaba da janyo bullar muggan cututtuka.

  • Iran Ta Yi Allah Wadai Da Gine-Ginen Matsugunan Yahudawan Sahayoniyya A Yankunan Palasdinawa

    Iran Ta Yi Allah Wadai Da Gine-Ginen Matsugunan Yahudawan Sahayoniyya A Yankunan Palasdinawa

    Jan 26, 2017 10:33

    Kakakin ma'aikatar harkokin wajn kasar Iran ya yi tofin Allah tsine kan yadda gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila take ci gaba da mamaye yankunan Palasdinawa ta hanyar gudanar da gine-ginen matsugunan yahudawan sahayoniyya.

  • Fadar White House Ta Amurka Ta Sanar Da Matsayinta Kan Ofishin Jakadancinta Da Ke H.K.Isra'ila

    Fadar White House Ta Amurka Ta Sanar Da Matsayinta Kan Ofishin Jakadancinta Da Ke H.K.Isra'ila

    Jan 23, 2017 07:02

    Fadar shugaban kasar Amurka ta White House ta mai da martani kan jita-jitan da ake yadawa ta cewa: Sabuwar gwamnatin Amurka ta sanar da ranar mai da ofishin jakadancinta daga Tel-Aviv zuwa birnin Baitul-Maqdis da ke Haramtacciyar kasar Isra'ila.

  • Zaman Tankiya Tsakanin Falasdinu Da Isra'ila

    Zaman Tankiya Tsakanin Falasdinu Da Isra'ila

    Jan 16, 2017 16:24

    A daidai lokacin da ake zaman tankiya tsakanin Falesdinawa da yahudawan mamaya na Isra'ila, wani ministan Isra'lia ya shaida cewan Falesdinawa ba zasu iya hana zababen shugaban kasar Amurka, Donald Trump ba, sauya wa ofishin jakadancin Amurka a Isra'ila mazauni daga Tel Aviv zuwa birnin Kudus ba.

  • An Cafke Gungun Wasu Masu Yi Wa Isra'ila Leken Asiri A Kasar Algeria

    An Cafke Gungun Wasu Masu Yi Wa Isra'ila Leken Asiri A Kasar Algeria

    Jan 14, 2017 11:57

    Jami'an tsaron kasar Aljeriya sun gano gungun wasu mutane da suka hada da 'yan kasashen ketare da suke yi wa Isra'ila ayyukan leken asiri a kasar, an kuma cafke su baki daya.

  • Netanyahu, Ya Soki Taron Neman Sasanta Isra'ila Da Palestinu

    Netanyahu, Ya Soki Taron Neman Sasanta Isra'ila Da Palestinu

    Jan 12, 2017 17:42

    Firaministan yahudawan mamaya na Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya soki taron da Faransa zata jagoranta na farfado da tattaunawar neman sulhu tsakanin Israil'ar da Palestinu.

  • Haramtacciyar Kasar Isra'ila Za Ta Maida Martani Kan Halaka Sojojinta

    Haramtacciyar Kasar Isra'ila Za Ta Maida Martani Kan Halaka Sojojinta

    Jan 10, 2017 12:13

    Haramtacciyar kasar Isra'ila ta ce za ta dauki matakai na mayar da martani kan kisan sojojinta da wani bafaletine ya yi a cikin birnin Quds.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS