Ofishin jakadancin Iran na dindindin a Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana mamayar da 'Isra'ila' ta yi wa yankunan Palastinawa a matsayin tushen rikicin da ke faruwa a yankin Gabas ta tsakiya.
Sojojin na kasar Syria ne su ka gano makaman na Amurka da haramtacciyar Kasar Isra'ila a yankunan da su ka 'yanto daga hannun 'yan ta'adda da ke gundumar Dar'a
Kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon ta ja kunnen haramtacciyar kasar Isra'ila da cewa duk wani wuce gona da iri da za ta yi kan kasar Labanon to kuwa ba zai tafi haka kawai ba tare da martani mai kaushi daga wajen kungiyar ba.
Tashar talabijin ta CNN da ke kasar Amurka, ta kori dan rahotonta saboda nuna goyon baya ga al'ummar Palastine da kuma sukar lamirin Isra'ila.
Makaman garkuwa na kare sararin samaniyar Siriya sun maida martani tare da kakkabo makamai masu linzami da jiragen sojin Isra'ila suka harba a kudancin birnin Damascos da kuma kudancin kasar.
A Chadi ziyarar da shugaban kasar ne Idriss Deby Itmo, ya kkai a Israila ta bar baya da kura, inda wasu 'yan kasar ke aza ayar tambaya akan manufar ziyarar da kuma ko mahukuntan yahudawan ne suka bukace ta ko kuma na Chadi.
Kungiyar Hamas ta kai hare haren rokoki fiye da 200 a matsayin maida martani ga Isra'ila, kan kashe wasu Falasdinawa bakwai, ciki har da wani kwamandan kungiyar ta Hamas.
Bayan Shahadar matashin bapalastine a hanun sojojin sahayuna, adadin shahidan na zanga-zangar lumana da Palastina ke yi na neman dawo da hakin kasarsu ya haura zuwa 233.