Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

isra'ila

  • Kasar Amurka Ta Yi Barazanar Ficewa Daga Kwamitin Kolin Kare Hakkin Bil-Adama Na MDD

    Kasar Amurka Ta Yi Barazanar Ficewa Daga Kwamitin Kolin Kare Hakkin Bil-Adama Na MDD

    Mar 24, 2018 06:26

    Jakadiyar kasar Amurka a Majalisar Dinkin Duniya ta yi barazanar cewa: Amurka zata fice daga cikin kwamitin kolin kare hakkin bil-Adama na Majalisar Dinkin Duiniya matukar kwamitin ya ci gaba da fitar da kuduri kan gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila.

  • Kotun 'Isra'ila' Ta Daure, Ahed Tamimi, Watanni 8 A Gidan Yari

    Kotun 'Isra'ila' Ta Daure, Ahed Tamimi, Watanni 8 A Gidan Yari

    Mar 22, 2018 05:19

    Wata kotun haramtacciyar kasar Isra'ila ta yanke hukumcin daurin watanni 8 a gidan yari wa Ahed Tamimi, budurwar nan Bapalastiniya wacce aka dauki hotonta tana mari da kuma bugu wani sojan 'Isra'ilan' a Yammacin Kogin Jordan.

  • Isra'ila : Kotu Ta Soke Shirin Korar Bakin Haure 'Yan Afrika

    Isra'ila : Kotu Ta Soke Shirin Korar Bakin Haure 'Yan Afrika

    Mar 15, 2018 17:06

    Kotun kolin Isra'ila ta soke shirin nan na gwamnati da ya tanadi korar dubban bakin haure 'yan Afrika da suka shiga Isra'ilar ba bisa ka'ida ba.

  • Hannun Gwamnatin H.K.Isra'ila Na Ci Gaba Da Rura Wutan Rikici A Kasar Siriya

    Hannun Gwamnatin H.K.Isra'ila Na Ci Gaba Da Rura Wutan Rikici A Kasar Siriya

    Feb 21, 2018 05:13

    Jaridar Haramtacciyar kasar Isra'ila ta Haaretz a wani rahoto da ta watsa ta yi furuci da cewa: Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila tana ci gaba da mallakawa gungun 'yan ta'addan kasa da kasa da aka jibge a cikin kasar Siriya makamai.

  • Kwamandan Sojojin Labanon: Za Mu Mayar Da Martani Ga Duk Wani Wuce Gona Da Irin 'Isra'ila'

    Kwamandan Sojojin Labanon: Za Mu Mayar Da Martani Ga Duk Wani Wuce Gona Da Irin 'Isra'ila'

    Feb 20, 2018 05:16

    Babban kwamandan sojojin kasar Labanon, Janar Joseph Aoun, ya ja kunnen haramtacciyar kasar Isra'ila da cewa lalle za a mayar mata da martani ta dukkanin hanyar da ta sawwaka matukar ta kawo wa kasar Labanon din hari.

  • Kakkabo Jirgin Israi'la F-16 : Iran Ta Musunta Yin Kutse

    Kakkabo Jirgin Israi'la F-16 : Iran Ta Musunta Yin Kutse

    Feb 11, 2018 04:36

    Ma'aikatar harkokin wajen Jamhuriya Musulinci ta Iran ta yi fatali da zarge-zarge marar digi da mahukuntan yahudawa mamaya na Isra'ila sukayi na cewa ta yi kutse a sararin samaniyar Isra'ila.

  • Firayi Ministan India Zai Ziyarci Yankunan Palasdinawa

    Firayi Ministan India Zai Ziyarci Yankunan Palasdinawa

    Feb 05, 2018 17:14

    Firayi Ministan India, Narendra Modi, zai kai wata zoyara a yankunan Palasdinawa a wani ran gadi da zai kaddamar a yankin gabas ta tsakiya.

  • Kungiyoyin Ta'addancin Takfiriyya Da Hidimar Da Suke Yi Wa H.K. Isra'ila

    Kungiyoyin Ta'addancin Takfiriyya Da Hidimar Da Suke Yi Wa H.K. Isra'ila

    Jan 27, 2018 05:54

    Cikin 'yan kwanakin nan dai kafafen watsa labarai daban-daban suna ci gaba da karin bayani dangane da sabuwar alaka da aiki tare da ke tsakanin haramtacciyar kasar Isra'ila da kungiyoyin ta'addancin 'yan takfiriyya a kasar Siriya bayan da 'Isra'ila' ta kafa wata sabuwar kungiyar ta'addanci a yankin tuddan Golan na kasar Siriya da take mamaye da shi.

  • Sayyid Hasan Nasrullahi Ya Bukaci Kasashen Musulmi Da Su Nisanci Kulla Alaka Da H.K.Isra'ila

    Sayyid Hasan Nasrullahi Ya Bukaci Kasashen Musulmi Da Su Nisanci Kulla Alaka Da H.K.Isra'ila

    Jan 19, 2018 19:01

    Babban sakataren kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullahi da ke kasar Lebanon ya bukaci kasashen musulmi da su nisanci kulla alakar jakadanci da Haramtacciyar kasar Isra'ila.

  • Sojojin Siriya Sun Ce Sun Harbe Wani Jirgin Yakin 'Isra'ila' Da Ke Shirin Kawo Hari Kasar

    Sojojin Siriya Sun Ce Sun Harbe Wani Jirgin Yakin 'Isra'ila' Da Ke Shirin Kawo Hari Kasar

    Jan 09, 2018 11:23

    Rundunar sojin kasar Siriya ta sanar da cewa makamai masu linzamin kasar masu kakkabo jiragen yaki sun harbe wani jirgin yakin haramtacciyar kasar Isra'ila bugu da kari kan kakkabo wasu makamai masu linzamin da sahyoniyawan suka harbo cikin kasar ta Siriya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS