Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Jamhuriyar Tsakiyar Afirka

  • Tashe-Tashen Hankula Suna Ci Gaba Da Lashe Rayukan Jama'a A Kasar Afrika Ta Tsakiya

    Tashe-Tashen Hankula Suna Ci Gaba Da Lashe Rayukan Jama'a A Kasar Afrika Ta Tsakiya

    Oct 18, 2017 19:00

    Tawagar dakarun Majalisar Dinkin Duniya da ke aikin wanzar da zaman lafiya a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya ta sanar da cewa: Tashe-tashen hankula sun lashe rayukan fararen hula fiye da 130 a yankuna biyu da suke kasar ta Afrika ta Tsakiya a cikin watannin hudu kacal.

  • MDD Ta Bukaci A Tura Karin Dakarun Wanzar da Zaman Lafiya A Kasar Afrika Ta Tsakiya

    MDD Ta Bukaci A Tura Karin Dakarun Wanzar da Zaman Lafiya A Kasar Afrika Ta Tsakiya

    Oct 18, 2017 11:49

    Babban sakataren MDD António Guterres ya bada sanarwan tura karin sojoji na majalisar zuwa kasar Afrika ta tsakiya .

  • Gargadi Kan Yiyuwar Bullar Kisan Kiyashi A Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya

    Gargadi Kan Yiyuwar Bullar Kisan Kiyashi A Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya

    Oct 12, 2017 11:52

    Jami'in Majalisar Dinkin Duniya ya yi gargadi kan yiyuwar bullar kisan kiyashi a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya sakamakon yadda tashe-tashen hankula suke ci gaba da lashe rayukan al'umma a kasar.

  • Dakatar Da Bude Wuta Tsakanin 'Yan Bindiga A Yankin Gabashin Kasar Afrika Ta Tsakiya

    Dakatar Da Bude Wuta Tsakanin 'Yan Bindiga A Yankin Gabashin Kasar Afrika Ta Tsakiya

    Oct 11, 2017 11:48

    Kungiyoyin 'yan bindiga da suke fada da juna a garin Ippy da ke gabashin Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya sun cimma yarjejeniyar dakatar da bude wuta a tsakaninsu.

  • An Cimma Yerjejeniyar Dakatar Da Bude wa Juna Wuta Tsakanin Kungiyoyi Biyu A Afrika Ta Tsakiya

    An Cimma Yerjejeniyar Dakatar Da Bude wa Juna Wuta Tsakanin Kungiyoyi Biyu A Afrika Ta Tsakiya

    Oct 11, 2017 06:31

    Wasu manyan kungiyoyi biyu masu dauke da makamai a jamhuriyar Afirka ta tsakiya sun cimma yerjejeniyar dakatar da bude wa juna wuta da kuma rungumar tattaunawa don dawo da zaman lafiya a kasar.

  • Rikici Ya Lashe Rayukan Mutane 34 A Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya

    Rikici Ya Lashe Rayukan Mutane 34 A Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya

    Aug 08, 2017 18:56

    Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa: Tashe-tashen hankula suna ci gaba da lashe rayukan mutane a sassa daban daban na Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya.

  • An Kashe Sojojin Wanzar Da Zaman Lafiya Na MDD Biyu A Kasar Afirka Ta Tsakiya

    An Kashe Sojojin Wanzar Da Zaman Lafiya Na MDD Biyu A Kasar Afirka Ta Tsakiya

    Jul 26, 2017 06:26

    An kashe wasu sojoji guda biyu 'yan kasar Marocco dake aiki karkashin rundunar wanzar da zaman lafiya na MDD jiya Talata a kasar jumhoriyar Afirka ta tsakiya.

  • An Zargi Dakarun MDD Da Gazawa A Fagen Tabbatar Da Tsaro A Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya

    An Zargi Dakarun MDD Da Gazawa A Fagen Tabbatar Da Tsaro A Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya

    Jun 22, 2017 11:50

    Bayan tsawon shekaru 4 da jibge dakarun wanzar da zaman lafiya da sulhu na Majalisar Dinkin Duniya a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya amma har yanzu ana ci gaba da fuskantar matsalolin tsaro a kasar.

  • 'Yan Gudun Hijira Musulmi Na Kasar Afirka Ta Tsakiya Na Fuskantar Matsaloli

    'Yan Gudun Hijira Musulmi Na Kasar Afirka Ta Tsakiya Na Fuskantar Matsaloli

    Jun 20, 2017 12:00

    Maja'miar garin Bangaso ta sanar da cewa musulmi 1500 da su ke zaman gudun hijira a cikinta, suna fuskantar karancin abinci

  • An Yi Galgadi Kan Mawuyacin Halin Da 'Yan Gudun Hijra Ke Ciki A Kan Iyakar Kamaru

    An Yi Galgadi Kan Mawuyacin Halin Da 'Yan Gudun Hijra Ke Ciki A Kan Iyakar Kamaru

    May 23, 2017 18:07

    Jaridar Le Monde ta kasar Faransa ta yi galgadi kan mawuyacin halin da 'yan gudun hijrar kasar Afirka ta tsakiya ke ciki a kan iyakar kasar Kamaru.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS