-
Gargadin Asusun Bada Lamuni Dangane Da Koma Bayan Tattalin Arzikin Afirka
Oct 12, 2017 06:29Asusun Bada Lamunin ya ce; tattalin arzikin nahiyar ta Afirka zai iya samun koma baya.
-
Yan Adawar Siyasa A Mauritaniya Sun Yi Gargadi Kan Bullar Rikicin Siyasa A Kasar
Jul 05, 2017 05:29Shugaban jam'iyyar adawa ta "Union of the Forces of Progress" a Mauritaniya ya yi gargadi kan yiyuwar bullar dambaruwar siyasa mafi muni a kasar.
-
An Fitar Da mutane Cikin Jirgin Kasa A Kasar Poland Saboda Barazanar Bom
Jun 29, 2017 06:18Jami'an tsaro a kasar Polan sun bukaci a dakatar da tafiyan wani jirgin kasa daga Waso zuwa London saboda barabar an sanya bom cikin jirgin
-
An yi Gargadi Akan Sake Bullar Wani Sabon Yaki A Gabacin Kasar Congo
Jun 28, 2017 19:00Jami'an tafiyar da mulki a gundumar Kivo ta Arewa, sun gargadi sojojin kasar akan yiyuwar tsananta hare-haren 'yan tawaye da ke yankin
-
Libya: Gargadi Akan sakin Tsofaffin Jami'an Gwamnatin Ghaddafi Da Ake Tsare Da Su
Jun 12, 2017 19:03Majalisar Wakilan Kasar Libya ta yi gargadi akan sakin tsoffin jami'an gwamnatin Mu'ammar Ghaddafi.
-
Gargadi Kan Yadda Kasar Afrika Ta Kudu Ke Kokarin Komawa Kan Tafarkin Kama Karya
May 22, 2017 06:19Mataimakin shugaban kasar Afrika ta Kudu ya yi gargadi kan hatsarin komawar kasar kan tafarkin kama karya da wasu 'yan tsiraru zasu din ga gudanar da mulki yadda suka ga dama.
-
"UNICEF" Ya Yi Gargadi Kan Matsalar Rashin Abinci Mai Gina Jiki A Wasu Kasashen Duniya
Mar 30, 2017 18:11Asusun Kula da Kananan Yara da Mata na Majalisar Dinkin Duniya "UNICEF" ya yi gargadi kan yiyuwar bullar matsalolin rashin abinci mai gina jiki gami da na tsabtaceccen ruwan sha a wasu kasashen duniya hudu.
-
Amurka Ta Gargadi 'Yan Kasarta Kan Tafiya Kasar Saudiyya Saboda Barazanar Ta'addanci
Mar 30, 2017 17:25Ma'aikatar harkokin wajen kasar Amurka ta gargadi 'yan kasarta kan su nisanci gudanar da tafiye-tafiye zuwa kasar Saudiyya.
-
Rashin Ruwa Mai Tsafta Na Kashe Mutane 486,000 A kowace Shekara Aduniya.
Mar 23, 2017 06:37Wani bincike na kasa da kasa, ya tabbatar da cewa da akwai mutane miliyan 663 a duniya da basu samun ruwa mai tsafta.
-
Palasdinu: Shugaba Mahmud Abbas Ya yi Gargadi Akan Mayar Da Ofishin Jakadancin Amurka Zuwa Birnin Kudus.
Feb 28, 2017 08:08A jiya litinin ne shugaban na palasdinawa Mahmud Abbas Abu Mazin ya bukaci da a fito da wani shiri wanda zai tabbatar da cewa gabacin Kudus shi ne babban birnin daular palasdinu.