Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kamawa

  • Jami'an Tsaron Zimbabwe Sun kame Daya Daga Cikin Jiga-Jigan 'Yan Adawar Kasar

    Jami'an Tsaron Zimbabwe Sun kame Daya Daga Cikin Jiga-Jigan 'Yan Adawar Kasar

    Aug 08, 2018 18:48

    Jami'an tsaron Zimbabwe sun kame daya daga cikin jiga-jigan 'yan adawar kasar a lokacin da yake kokarin tsallaka kan iyakar Zimbabwe domin gudu zuwa kasar Zambia.

  • Yawan 'Yan Jaridun Da Jami'an Tsaron Isra'ila Suka Kama Ya Karu

    Yawan 'Yan Jaridun Da Jami'an Tsaron Isra'ila Suka Kama Ya Karu

    Aug 07, 2018 06:31

    A jiya Litinin Dakarun tsaron Haramtacciyar kasar Isra'ila sun kame Ibrahim Arratisi dan jaridar TRT na kasar Turkiya a yankin kogin jodan

  • A Kame Wani Tsohon Ministan Masar A Italiya

    A Kame Wani Tsohon Ministan Masar A Italiya

    Aug 02, 2018 18:51

    Jaridar al-quds al-arabi ta kawo labarin cewa jami'an tsaron kasar Italiya sun kame Muhammad Mahsub wanda tsohon minista ne a kasar Masar.

  • A Najeriya An Kama 'Yan Boko Haram Fiye Da 20

    A Najeriya An Kama 'Yan Boko Haram Fiye Da 20

    Jul 19, 2018 12:22

    Majiyar 'yan sandan Najeriya ta sanar da kame mutane 22 'yan kungiyar Boko Haram wadanda suke shirya kai hare-haren kunar bakin wake.

  • Yan Sanda A Kasar Birtaniya Sun Kama Wata Ma'aikaciyar Jinya Kan Zargin Kashe Jarirai

    Yan Sanda A Kasar Birtaniya Sun Kama Wata Ma'aikaciyar Jinya Kan Zargin Kashe Jarirai

    Jul 04, 2018 06:46

    Rundunar 'yan sandan Birtaniya ta sanar da kame wata ma'aikaciyar jinya kan zargin hannu a kashe jarirai takwas a wani asibitin kasar.

  • Moroko: An Kama Masu Zanga-zanga Da Dama

    Moroko: An Kama Masu Zanga-zanga Da Dama

    Jun 30, 2018 11:06

    Kamfanin dillancin labarun Faransa ya nakalto cewa; An kame mutane da dama masu Zanga-zanga a kauyen Bokidh da ke kusa da birnin al-Hsaimah bayan taho mu gama da jami'an tsaro.

  • Burundi: An Kama Wani Jami'in Gwamnati Bisa Zargin Cin Hanci Da Rashawa

    Burundi: An Kama Wani Jami'in Gwamnati Bisa Zargin Cin Hanci Da Rashawa

    Jun 24, 2018 12:47

    Gwamnatin Burundi ta sanar da kame jami'in gwamnatin a tare da wasu faransawa hudu bisa tuhumar almundahana ta kudade.

  • An Sake Kama Wani Jigo A Cikin Kungiyar Ikhwanul Muslimin Ta Kasar Masar

    An Sake Kama Wani Jigo A Cikin Kungiyar Ikhwanul Muslimin Ta Kasar Masar

    May 28, 2018 19:21

    Babban mai gabatar da kara a kasar masar ya bada sanarwan sake kama daya daga cikin jagororin kungiyar yan uwa musulmi a yau litini don amsa tambayoyi.

  • Gwamnatin Masar Tana Ci Gaba Da Kame 'Yan Adawar Siyasa

    Gwamnatin Masar Tana Ci Gaba Da Kame 'Yan Adawar Siyasa

    May 21, 2018 12:03

    Mahukunta Masar sun bada umurnin tsare wani dan adawar siyasa kan zargin alaka da kungiyar ta'addanci a kasar.

  • Ci Gaba Da Murkushe Masu Rajin Kare Hakkin Bil-Adama A Kasar Saudiyya

    Ci Gaba Da Murkushe Masu Rajin Kare Hakkin Bil-Adama A Kasar Saudiyya

    May 19, 2018 12:09

    Mahukuntan Saudiyya suna ci gaba da kokarin murkushe 'yan adawar siyasa, masu rajin kare hakkin bil-Adama da kuma malaman addini da suke bayyana rashin amincewarsu da sabon salon siyasar kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS