Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kungiyar ta'addanci

  • Harin Ta'addancin Kungiyar Boko Haram A Arewa Maso Gabashin Najeriya

    Harin Ta'addancin Kungiyar Boko Haram A Arewa Maso Gabashin Najeriya

    Feb 06, 2018 05:39

    Majiyar tsaron Najeriya ta sanar da cewa kungiyar boko haram ta kai wani harin ta'addanci a yankin arewa maso gabashin kasar.

  • MDD Ta Yi Kira Da A Taimakawa

    MDD Ta Yi Kira Da A Taimakawa "Yan Gudun Hijira Daga Boko Haram

    Feb 01, 2018 06:54

    Kamfanin dillancin labarun Faransa ya ambato hukumar da ke kula da 'yan gudun hijira ta MDD tana cewa; Da akwai bukatar dalar Amurka miliyan 160 saboda yan gudun hijirar boko haram

  • MDD Ta Bukaci Taimakon Kudi Ga 'Yan Gudun Hijrar Boko Haram

    MDD Ta Bukaci Taimakon Kudi Ga 'Yan Gudun Hijrar Boko Haram

    Jan 31, 2018 18:03

    Babban Kwamishinan dake kula da 'yan gudun hijra na MDD ya bukaci taimakon kudi na dala miliyan 160 domin taimakawa 'yan gudun hijrar da rikicin boko haram ya raba da gidajensu a yankin tabkin Chadi.

  • Jami'an Tsaron Somaliya Sun 'Yantar Da Kananan Yara Daga Hannun 'Yan Ta'addan Al-Shabab

    Jami'an Tsaron Somaliya Sun 'Yantar Da Kananan Yara Daga Hannun 'Yan Ta'addan Al-Shabab

    Jan 19, 2018 18:18

    Ministan sadarwar kasar Somaliya ya sanar da cewa: Jami'an tsaron kasar sun samu nasarar 'yantar da kananan yara 32 daga hannun 'yan ta'addan kungiyar Al-Shabab ta kasar.

  • Yan Kungiyar Ta'addanci Ta Boko Haram Sun Kai Hare-Hare Kan Yankunan Kasar Kamaru

    Yan Kungiyar Ta'addanci Ta Boko Haram Sun Kai Hare-Hare Kan Yankunan Kasar Kamaru

    Jan 17, 2018 06:52

    Majiyar tsaron Kamaru ta sanar da cewa: 'Yan kungiyar ta'addanci ta Boko Haram sun kaddamar da hare-haren wuce gona da iri kan kauyuka uku da suke shiyar arewacin kasar.

  • Libya: An Kame Wani Dan Kasar Masar Mai Alaka Da Da'esh

    Libya: An Kame Wani Dan Kasar Masar Mai Alaka Da Da'esh

    Jan 16, 2018 18:52

    Majiyar watsa labaru mai alaka da gwamnatin hadin kan kasar Libya ta ce; An kama mutumin ne agari Sart, bisa zargin yana safarar 'yan kungiyar Da'esh zuwa kadancin kasar

  • 'Yan Kungiyar Boko Haram Sun Kai Hare-Hare Kan Yankunan Arewacin Kasar Kamaru

    'Yan Kungiyar Boko Haram Sun Kai Hare-Hare Kan Yankunan Arewacin Kasar Kamaru

    Jan 11, 2018 19:03

    Majiyar tsaron Kamaru ta sanar da cewa: Wani gungun 'yan bindiga da ake kyautata zaton mayakan kungiyar Boko Haram ne sun kai hare-hare kan yankunan da suke arewacin kasar, inda suka kashe mutane uku.

  • Sama Da Musulmi Dubu 5 Suka Yi Shahada Sanadiyar Harin Kungiyar Boko Haram

    Sama Da Musulmi Dubu 5 Suka Yi Shahada Sanadiyar Harin Kungiyar Boko Haram

    Dec 31, 2017 19:20

    Majalisar musulinci ta Najeriya reshen jahar Adamawa ta sanar da cewa sama da musulmi dubu 5 ne suka yi shahada sanadiyar hare-haren ta'addanci na kungiyar boko haram.

  • Jami'an Tsaron Tunusiya Sun Tarwatsa Wata Kungiyar 'Yan Ta'adda A Kasar

    Jami'an Tsaron Tunusiya Sun Tarwatsa Wata Kungiyar 'Yan Ta'adda A Kasar

    Dec 23, 2017 05:22

    Ma'aikatar cikin gidan kasar Tunusiya ta sanar da cewa jami'an tsaron kasar sun sami nasarar tarwatsa wata kungiyar 'yan ta'adda ta mutane 9 larduna "Susa" da "Al-Qirawan" da kuma "Manuba" da ke kasar.

  •  Boko Haram Ta Kai Hari Kan Sansanin Sojin Nijeriya A Jihar Borno

    Boko Haram Ta Kai Hari Kan Sansanin Sojin Nijeriya A Jihar Borno

    Dec 14, 2017 12:23

    Mayakan kungiyar Boko Haram sun kaddamar da wani hari kan sojojin Nigeriya a Kauyen Mainok da ke karamar hukumar Kaga a jihar Borno da ke shiyar arewa maso gabashin kasar da nufin kwace iko da barikin soji.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS