Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

matsalar yan gudun hijira

  • Bakin Haure Fiye Da 1000 Ne Suka Halaka A Tekun Mediterranea A Wannan Shekara

    Bakin Haure Fiye Da 1000 Ne Suka Halaka A Tekun Mediterranea A Wannan Shekara

    Jul 02, 2018 18:59

    Hukumar Kula da 'Yan Gudun Hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa: Tun daga farkon wannan shekara ta 2018 zuwa yanzu, bakin haure fiye da 1000 ne suka halaka a tekun Mediterranea.

  • Kungiyar Tarayyar Turai Zata Hada Kai Da Kasashen Da Yan Kudun Hijira Suke Fitowa.

    Kungiyar Tarayyar Turai Zata Hada Kai Da Kasashen Da Yan Kudun Hijira Suke Fitowa.

    Jun 25, 2018 18:56

    Kungiyar tarayyar Turai ta amince da batun aiki tare da kasashen da bakin haure suke fituwa don magance matsalra bakin haure a kasashensu.

  • Kungiyar EU Na Shirin Tsugunar Da 'Yan Gudun Hijra A Arewacin Afirka

    Kungiyar EU Na Shirin Tsugunar Da 'Yan Gudun Hijra A Arewacin Afirka

    Jun 20, 2018 06:25

    kungiyar Tarayyar Turai na shirin tsugunar da 'yan gudun hijra a arewacin Afirka

  • Jama'ar Tunusiya Suna Ci Gaba Da Yin Gudun Hijira Zuwa Kasar Italiya

    Jama'ar Tunusiya Suna Ci Gaba Da Yin Gudun Hijira Zuwa Kasar Italiya

    Oct 29, 2017 12:23

    Ofishin kula da 'yan gudun hijira na kasa da kasa da ke kasar Tunusiya ya sanar da cewa: Daga farkon watan Satumban wannan shekara ta 2017 zuwa 18 ga wannan wata na Oktoban, 'yan kasar Tunusiya kimanin 2,900 ne suka tsallaka zuwa kasar Italiya.

  • Jamus Ta Bayyana Taimakon Da Take Bayarwa Na Bunkasar Kasashen Afirka

    Jamus Ta Bayyana Taimakon Da Take Bayarwa Na Bunkasar Kasashen Afirka

    Aug 30, 2017 05:22

    Shugabar gwamnatin Jamus ta tabbatar da taimakon da take bayar wa na bunkasar kasashen Afirka da nufin magance matsalar kwararar bakin haure zuwa kasashen Turai.

  • Taron Duniya Kan Makomar 'Yan Gudun Hijira da bakin Haure

    Taron Duniya Kan Makomar 'Yan Gudun Hijira da bakin Haure

    May 23, 2016 05:53

    Taron wanda shi ne irin sa na farko da aka soma jiya a birnin Santambul na kasar Turkiyya na da zumar fitar da hanyoyi na bai daya domin inganta yadda ake ba da agaji da kuma yadda kasashen duniya za su ba da gudummawa dan tallafawa 'yan gudun hijira da bakin haure.

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS