Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

musulmai

  • An Bude Taron Makon Hadin Kai Karo Na 30 A Tehran

    An Bude Taron Makon Hadin Kai Karo Na 30 A Tehran

    Dec 15, 2016 11:12

    A safiyar yau Alhamis ne aka bude taron kasa da kasa kan hadin kan al'ummar musulmi karo na 30 a nan birnin Tehran, babban birnin Jamhuriyar Musulunci ta Iran, taron da ya sami halartar baki sama da 300 daga ciki da wajen kasar Iran.

  • Rauhani: Hadin Kai Shi ne Tushen Karfin Al'ummar Musulmi

    Rauhani: Hadin Kai Shi ne Tushen Karfin Al'ummar Musulmi

    Dec 11, 2016 19:06

    Shugaban Kasar Iran: Tushen Karfin Musulmi Shi ne Hadin Kai.

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Bayyana Yiyuwan Kisan Yan Kabilar Rihinga A Kasar Myanmar Ya Zama Take Hakkin Bil'adama.

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Bayyana Yiyuwan Kisan Yan Kabilar Rihinga A Kasar Myanmar Ya Zama Take Hakkin Bil'adama.

    Dec 01, 2016 06:50

    Muhammad Raza Askari kwamishina mai kula da yan gudun hijira na MDD ya ja kunnin gwamnatin kasar Myanmar da ta yi hankali don kada kissan da jami'an tsaron kasar sukewa yan kabilar rohinga musulmi kuma tsiraru a kasar ya zama wani nau'i ne take hakkin bil'adama.

  • Musulmin Singapore Sun Bukaci Sa-Ido Sosai A Manhajar Karatu A Makarantunsu

    Musulmin Singapore Sun Bukaci Sa-Ido Sosai A Manhajar Karatu A Makarantunsu

    Aug 21, 2016 17:42

    Musulmin kasar Singapore sun bukaci sa-ido sosai kan tsarin manhajar koyarwa a makarantunsu, domin kauce wa yaduwar akidar takfiriyyar da ke haifar da ta'addanci a duniya da sunan jihadin mulsunci.

  • Musulmi Mata Masu Lullubi Suna Fuskantar Matsaloli A Birtaniya

    Musulmi Mata Masu Lullubi Suna Fuskantar Matsaloli A Birtaniya

    Aug 13, 2016 05:35

    Wani rahoto da kwamitin kare hakkokin mata da daidaito a tsakanin al’umma na majalisar dokokin Birtaniya ya nuna damuwa kan wariyar da ake nuna ma mata musulmi.

  • Musulmin Kashmir Na Neman Taimakon Kungiyar Kasashen Musulmi

    Musulmin Kashmir Na Neman Taimakon Kungiyar Kasashen Musulmi

    Jul 19, 2016 12:12

    Jagoran ‘yan aware yankin Kashmir na India ya aike da wata wasika zuwa kungiyar kasashen musulmi da wasu bangarori domin neman a dakatar da kisan jama’a a yankin.

  • Shugaban Majalisar Dokokin Iran Ya Kirayi Musulmi Da Su Hada Kai Wajen Yakar Ta'addanci

    Shugaban Majalisar Dokokin Iran Ya Kirayi Musulmi Da Su Hada Kai Wajen Yakar Ta'addanci

    Jun 08, 2016 05:37

    Shugaban majalisar shawarar Musulunci ta kasar Iran Dakta Ali Larijani ya kirayi kasashen musulmi da su hada kansu waje guda don yakar ayyukan ta'addanci da kuma nesantar duk wani abin da zai kawo rarraba da rikici a tsakaninsu.

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS