Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

rikici

  • Ana Ci Gaba Da Gumurzu Tsakanin Palasdinawa Da Sojojin Gwamnatin H.K.Isra'ila

    Ana Ci Gaba Da Gumurzu Tsakanin Palasdinawa Da Sojojin Gwamnatin H.K.Isra'ila

    Dec 12, 2017 11:57

    Ana ci gaba da gumurzu mai tsanani tsakanin Palasdinawa da sojojin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila a yankunan da suke gabar yammacin kogin Jordan.

  • Ana Ci Gaba Da Gumurzu Tsakanin Sojojin Libiya Da 'Yan Ta'adda A Garin Benghazi

    Ana Ci Gaba Da Gumurzu Tsakanin Sojojin Libiya Da 'Yan Ta'adda A Garin Benghazi

    Dec 06, 2017 18:56

    Kakakin rundunar sojin Libiya karkashin jagorancin Janar Khalifa Haftar ya sanar da cewa: Ana ci gaba da dauki ba dadi tsakanin sojojin Libiya da 'yan ta'adda a yankin gabashin kasar.

  • Rikici Ya Sake Barkewa A Afirka Ta Kudu

    Rikici Ya Sake Barkewa A Afirka Ta Kudu

    Nov 26, 2017 12:13

    Wata majiya ta ce an fara fada mai tsanani tsakanin kungiyoyi masu dauke da makamai a jumhoriyar Afirka ta tsakiya.

  • Miliyoyin Mabiyar Mazhabar Ahlul Bait (AS) Na Isa Karbala Domin Ziyarar Arba'in

    Miliyoyin Mabiyar Mazhabar Ahlul Bait (AS) Na Isa Karbala Domin Ziyarar Arba'in

    Nov 07, 2017 08:15

    Miliyoyin ambiya mazhabar shi'ar Ahlul bait (AS) daga sassa daban-daban na duniya na ci gaba da isa birnin Karbala na kasar Iraki, yayin da kuma wasu suke a kan hanyarsu ta isa birnin, domin halartar tarukan arba'in an shahadar Imam Hussain (AS).

  • Rikici Yana Ci Gaba Lashe Rayukan Jama'a A Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya

    Rikici Yana Ci Gaba Lashe Rayukan Jama'a A Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya

    Nov 04, 2017 19:31

    Kungiyar Likitoci Maras Kan Iyaka ta Doctor's Without Borders da ke gudanar da ayyukan jin kai a duniya ta bada labarin cewa: Rikici tsakanin kungiyoyi masu dauke da makamai a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya yana ci gaba da lashe rayukan mutane.

  • Kungiyar Arab League Ta Yi Tofin Allah Kan Harin Ta'addancin Da Aka Kai Kasar Somaliya

    Kungiyar Arab League Ta Yi Tofin Allah Kan Harin Ta'addancin Da Aka Kai Kasar Somaliya

    Oct 30, 2017 11:46

    Babban sakataren kungiyar hadin kan kasashen Larabawa ya yi tofin Allah tsine kan harin ta'addancin da aka kai birnin Mogadishu fadar mulkin kasar Somaliya a ranar Asabar da ta gabata.

  • Dauki Ba Dadi Tsakanin 'Yan Sandan Kenya Da 'Yan Adawar Kasar Ya Lashe Ran Mutum Guda

    Dauki Ba Dadi Tsakanin 'Yan Sandan Kenya Da 'Yan Adawar Kasar Ya Lashe Ran Mutum Guda

    Oct 28, 2017 11:50

    A wani sabon rikici tsakanin rundunar 'yan sandan Kenya da gungun 'yan adawar siyasar kasar ya lashe ran mutum guda tare da jikkatan wasu adadi na daban a garin Bungoma da ke yammacin kasar ta Kenya.

  • Shugaban Nigeria Ya Bada Umurnin Dakatar Da Kashe Kashen Kabilanci A Kasar

    Shugaban Nigeria Ya Bada Umurnin Dakatar Da Kashe Kashen Kabilanci A Kasar

    Oct 17, 2017 19:05

    Shugaban tarayyar Nigeria Mohammad Buhari ya bada umurni a kawo karshen rikicin kabilanci da ke faruwa a jihar Plato na tsakiyar kasar da gaggawa.

  • Alal Akalla Mutane 23 Sun Mutu Saboda Barkewar Sabon Rikici Jihar Flaton Nigeriya

    Alal Akalla Mutane 23 Sun Mutu Saboda Barkewar Sabon Rikici Jihar Flaton Nigeriya

    Oct 16, 2017 17:31

    Rahotanni daga jihar Flaton Nijeriya sun bayyana cewar alal akalla mutane 23, wasu rahotannin ma sun ce adadin mutanen ya kai 29 da suka mutu baya ga wadanda suka sami raunuka sakamakon wasu hare-hare da wasu mutane suka kai kauyen Nkiedonwhro da ke karamar hukumar Bassa na jihar a safiyar yau Litinin.

  • Uganda: Rikici A Masajisar Dokoki Dangane Da Shirin Tazarcen Shugaban Kasa.

    Uganda: Rikici A Masajisar Dokoki Dangane Da Shirin Tazarcen Shugaban Kasa.

    Sep 28, 2017 06:46

    Kwanaki biyu a jere aka dauka ana rikici a tsakanin 'yan majalisar dokokin kasar ta Uganda akan kokarin da wasu ke yi na bai wa shugaba Yoweri Museveni damar yin tazarce.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS