Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

soja

  • Palasdinu: 'Yan Sahayoniya Sun Mayar Da Birnin Kudus  Zuwa Sansanin Soja

    Palasdinu: 'Yan Sahayoniya Sun Mayar Da Birnin Kudus Zuwa Sansanin Soja

    Jul 21, 2017 12:01

    Sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila sun mamaye birnin Kudus domin hana palasdinawa Isa masallacin kudus.

  • Mali: An Gano Gawawwakin Sojoji 6 A Arewacin Kasar

    Mali: An Gano Gawawwakin Sojoji 6 A Arewacin Kasar

    Jul 18, 2017 12:04

    Majiyar tsaro a birnin Bamako ta sanar da gano gawawwakin sojojin kasar a yankunan Gao da Munaka a arewacin kasar ta Mali.

  • An Kori wani Sojan HKI Saboda Ya Ki Harbin Wata Bapalastiniya

    An Kori wani Sojan HKI Saboda Ya Ki Harbin Wata Bapalastiniya

    Jun 13, 2017 11:21

    Rundunar tsaron HKI to kori daya daga cikin Sojojin ta saboda ya ki harbin Nawaf Anfi-at Bapalastiniya mai shekaru 16 a Duniya

  • An Kama Sojojin Kasar Kamaru 30 Wadanad Suka Bukaci A Biyasu Karin Kudade

    An Kama Sojojin Kasar Kamaru 30 Wadanad Suka Bukaci A Biyasu Karin Kudade

    Jun 07, 2017 14:49

    Ministan tsaron kasar Kamaru ya bada sanarwan cewa na kama sojojin kasar 30 wadanda suka toshe tituna a wani gari da suke aiki a arewacin kasar a cikin wannan makon tare da bukatar a biyasu karin kudade don ayyukan da suke yi.

  • Wasu 'Yan Bindiga Sun Kashe Jami'an Tsaron Niger A Kusa Da Kan Iyakar Kasar Da Mali

    Wasu 'Yan Bindiga Sun Kashe Jami'an Tsaron Niger A Kusa Da Kan Iyakar Kasar Da Mali

    Jun 01, 2017 19:24

    Majiyar tsaron Jamhuriyar Niger ta sanar da cewa: Wasu gungun 'yan bindiga sun kaddamar da harin wuce gona da iri kan jami'an tsaron kasar a yankin da ke kusa da kan iyaka da kasar Mali.

  • Kungiyar Boko Haram Sun Hallaka Sojin Najeriya

    Kungiyar Boko Haram Sun Hallaka Sojin Najeriya

    Apr 13, 2017 18:54

    Mayakan Boko Haram Sun kai harin ta'addanci a arewa maso gabashin Najeriya tare da kashe Soja guda

  • An kashe Sojojijn Najeriya 7

    An kashe Sojojijn Najeriya 7

    Feb 10, 2017 16:10

    Kungiyar Boko Haram ta kashe Sojojin Najeriya 7 a arewacin kasar

  • An Samu Gawawwakin Wasu Sojojin Kamaru 3 Da Boko Haram Ta Kasashe

    An Samu Gawawwakin Wasu Sojojin Kamaru 3 Da Boko Haram Ta Kasashe

    Jan 11, 2017 11:18

    Majiyoyin tsaro a kasar Kamaru sun tabbatar da cewa, an samu gawawwakin wasu sojojin kasar da ke aikia cikin rundunar hadin gwiwa ta yaki da ta'addanci a cikin yankin Najeriya da ke iyaka da kasar.

  • Jami'an Tsaron Nijar 2 Sun Rasa Rayukansu A Wani  Harin Ta'addanci

    Jami'an Tsaron Nijar 2 Sun Rasa Rayukansu A Wani Harin Ta'addanci

    Nov 26, 2016 06:52

    Sojojin Jamhuriyar Nijar biyu ne suka rasa rayukansu sakamakon wani harin ta'addanci da wasu 'yan bindiga suka kai kansu a kusa da iyakokin kasar da Mali.

  • An sake kashe wani jami'in tsaron a kasar Saudiya

    An sake kashe wani jami'in tsaron a kasar Saudiya

    Nov 21, 2016 05:44

    Ma'aikatar tsaron Saudiya ta sanar da sake kashe wani jami'inta a arewacin kasar

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS