Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Sudan ta kudu

  • MDD: Har yanzu Ana Cin Zarafin 'Yan Adam A Sudan Ta Kudu

    MDD: Har yanzu Ana Cin Zarafin 'Yan Adam A Sudan Ta Kudu

    Jul 11, 2018 16:12

    Kwamitin kare hakkin bil adama na majalisar dinkin duniya ya sanar da cewa, har yanzu ana aiwatar da ayyukan cin zarafin 'yan adama a wasu sassa na kasar Sudan ta kudu.

  • 'Yan Tawayen Sudan Ta Kudu Sun Amince Da Raba Madafun Iko Tsakaninsu Da Gwamnatin Kasar

    'Yan Tawayen Sudan Ta Kudu Sun Amince Da Raba Madafun Iko Tsakaninsu Da Gwamnatin Kasar

    Jul 08, 2018 12:15

    Ministan harkokin wajen kasar Sudan ya sanar da cewa: 'Yan tawayen Sudan ta Kudu sun amince da mika ragamar mataimakin shugaban kasa ga jagoransu Riek Machar a karkashin yarjejeniyar sulhu da aka cimma a kasar.

  • Shugaban Yan Tawayen Sudan Ta Kudu Zai Koma Kan Mukaminsa Na Mataimakin Shugaban Kasa

    Shugaban Yan Tawayen Sudan Ta Kudu Zai Koma Kan Mukaminsa Na Mataimakin Shugaban Kasa

    Jul 08, 2018 06:28

    Ministan harkokin wajen kasar Sudan ya bada sanarwan cewa yan tawayen Sudan ta kudu sun amince da cewa shugaban su Rick Macher ya koma kan kujerarsa ta mataimakin shugaban kasa a taron da suka gudanar a kasar Uganda a jiya Asabar.

  • An Cimma Yarjejjeniya Tsakanin Gwamnatin Sudan Ta Kudu Da 'Yan Tawayen Kan Ficewar Sojoji Daga Gariruwa

    An Cimma Yarjejjeniya Tsakanin Gwamnatin Sudan Ta Kudu Da 'Yan Tawayen Kan Ficewar Sojoji Daga Gariruwa

    Jul 07, 2018 06:22

    Gwamnatin Sudan ta kudu da 'yan tawaye sun cimma matsaya a game da ficewar Dakarun bangarorin biyu daga yankunan fararen hula a jiya juma'a

  • An Bukaci Karin Wa'adin Shugaban Kasa Da Majalisa A Sudan Ta Kudu

    An Bukaci Karin Wa'adin Shugaban Kasa Da Majalisa A Sudan Ta Kudu

    Jul 03, 2018 18:05

    'Yan Majalisar kasar Sudan ta kudu sun fara tattaunawa kan yadda za a yiwa kundin tsarin milkin kasar kwaskwarima ta yadda za a kara wa'adin shugaban kasa da na 'yan Majalisa zuwa shekara ta 2021.

  • An Fara Tattauna Batun Karawa Shugaban Kasar Sudan Ta Kudu Wa'adin Mulki

    An Fara Tattauna Batun Karawa Shugaban Kasar Sudan Ta Kudu Wa'adin Mulki

    Jul 03, 2018 12:09

    Yan Majalisun Dokokin Kasar SUdan ta Kudu sun fara gudanar da muhawara kan karawa shugaban kasar Sudan ta Kudu Silva Kiir wa'adin mulki zuwa shekara ta 2021.

  • Sudan Ta Kudu: Bangarorin Da Ke Rikici Sun Keta Yarjejeniyar Dakatar Da Bude Wuta

    Sudan Ta Kudu: Bangarorin Da Ke Rikici Sun Keta Yarjejeniyar Dakatar Da Bude Wuta

    Jul 01, 2018 12:56

    Bangarorin da ke rikci da juna a kasar Sudan ta kudu sun zargi junasu da keta yarjejeniyar dakatar da bude wuta da suka cimmawa 'yan kwanakin da suka gabata.

  •  Sudan Ta Kudu : Kiir Da Machar, Sun Amince Da Tsagaita Wuta

    Sudan Ta Kudu : Kiir Da Machar, Sun Amince Da Tsagaita Wuta

    Jun 28, 2018 05:22

    Shugaban kasar Sudan ta Kudu, Salva Kiir da tsohon mataimakainsa jagoran 'yan tawaye na kasar, Riek Machar, sun amince da shirin tsagaita wuta na tsawan kwanaki uku.

  • Gwamnatin Sudan Ta Kudu Da 'Yan Tawaye Za SuTattauna Kan Komawar 'Yan Gudun Hijra

    Gwamnatin Sudan Ta Kudu Da 'Yan Tawaye Za SuTattauna Kan Komawar 'Yan Gudun Hijra

    Jun 27, 2018 19:06

    Tattaunawa gaba da a za a yi tsakanin gwamnatin Sudan ta kudu da 'yan tawayen kasar za ta fi mayar da hankali ne kan yadda 'yan gudun hijrar kasar za su koma gida daga kasar Uganda

  • Sharhi: Tattaunawar Sulhu Tsakanin Gwamnatin Sudan Ta Kudu Da 'Yan Tawaye

    Sharhi: Tattaunawar Sulhu Tsakanin Gwamnatin Sudan Ta Kudu Da 'Yan Tawaye

    Jun 26, 2018 07:15

    A daren jiya ne aka fara gudanar da tattaunawar sulhu zagaye na biyu tsakanin gwamnatin kasar Sudan ta kudu da kuma bangaren 'yan tawayen kasar a birnin Khartum fadar mulkin kasar Sudan.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS