-
MDD: Har yanzu Ana Cin Zarafin 'Yan Adam A Sudan Ta Kudu
Jul 11, 2018 16:12Kwamitin kare hakkin bil adama na majalisar dinkin duniya ya sanar da cewa, har yanzu ana aiwatar da ayyukan cin zarafin 'yan adama a wasu sassa na kasar Sudan ta kudu.
-
'Yan Tawayen Sudan Ta Kudu Sun Amince Da Raba Madafun Iko Tsakaninsu Da Gwamnatin Kasar
Jul 08, 2018 12:15Ministan harkokin wajen kasar Sudan ya sanar da cewa: 'Yan tawayen Sudan ta Kudu sun amince da mika ragamar mataimakin shugaban kasa ga jagoransu Riek Machar a karkashin yarjejeniyar sulhu da aka cimma a kasar.
-
Shugaban Yan Tawayen Sudan Ta Kudu Zai Koma Kan Mukaminsa Na Mataimakin Shugaban Kasa
Jul 08, 2018 06:28Ministan harkokin wajen kasar Sudan ya bada sanarwan cewa yan tawayen Sudan ta kudu sun amince da cewa shugaban su Rick Macher ya koma kan kujerarsa ta mataimakin shugaban kasa a taron da suka gudanar a kasar Uganda a jiya Asabar.
-
An Cimma Yarjejjeniya Tsakanin Gwamnatin Sudan Ta Kudu Da 'Yan Tawayen Kan Ficewar Sojoji Daga Gariruwa
Jul 07, 2018 06:22Gwamnatin Sudan ta kudu da 'yan tawaye sun cimma matsaya a game da ficewar Dakarun bangarorin biyu daga yankunan fararen hula a jiya juma'a
-
An Bukaci Karin Wa'adin Shugaban Kasa Da Majalisa A Sudan Ta Kudu
Jul 03, 2018 18:05'Yan Majalisar kasar Sudan ta kudu sun fara tattaunawa kan yadda za a yiwa kundin tsarin milkin kasar kwaskwarima ta yadda za a kara wa'adin shugaban kasa da na 'yan Majalisa zuwa shekara ta 2021.
-
An Fara Tattauna Batun Karawa Shugaban Kasar Sudan Ta Kudu Wa'adin Mulki
Jul 03, 2018 12:09Yan Majalisun Dokokin Kasar SUdan ta Kudu sun fara gudanar da muhawara kan karawa shugaban kasar Sudan ta Kudu Silva Kiir wa'adin mulki zuwa shekara ta 2021.
-
Sudan Ta Kudu: Bangarorin Da Ke Rikici Sun Keta Yarjejeniyar Dakatar Da Bude Wuta
Jul 01, 2018 12:56Bangarorin da ke rikci da juna a kasar Sudan ta kudu sun zargi junasu da keta yarjejeniyar dakatar da bude wuta da suka cimmawa 'yan kwanakin da suka gabata.
-
Sudan Ta Kudu : Kiir Da Machar, Sun Amince Da Tsagaita Wuta
Jun 28, 2018 05:22Shugaban kasar Sudan ta Kudu, Salva Kiir da tsohon mataimakainsa jagoran 'yan tawaye na kasar, Riek Machar, sun amince da shirin tsagaita wuta na tsawan kwanaki uku.
-
Gwamnatin Sudan Ta Kudu Da 'Yan Tawaye Za SuTattauna Kan Komawar 'Yan Gudun Hijra
Jun 27, 2018 19:06Tattaunawa gaba da a za a yi tsakanin gwamnatin Sudan ta kudu da 'yan tawayen kasar za ta fi mayar da hankali ne kan yadda 'yan gudun hijrar kasar za su koma gida daga kasar Uganda
-
Sharhi: Tattaunawar Sulhu Tsakanin Gwamnatin Sudan Ta Kudu Da 'Yan Tawaye
Jun 26, 2018 07:15A daren jiya ne aka fara gudanar da tattaunawar sulhu zagaye na biyu tsakanin gwamnatin kasar Sudan ta kudu da kuma bangaren 'yan tawayen kasar a birnin Khartum fadar mulkin kasar Sudan.