-
Nijar : An Kafa Dokar Hana Fitar Dare A Tillaberi
Feb 13, 2019 12:40A wani mataki na karfafa matakan tsaro hukumomi a jihar Tillaberi sun sanar da kafa dokar hana fitar dare.
-
An Sake Kai Harin Ta'addanci A Burkina Faso
Feb 08, 2019 04:07Rundinar Sojin kasar Burkina faso ta sanar da mutuwar mutum biyu a wani harin ta'ddanci da aka kai kan wata barikin jami'an tsaron jandarma dake yankin Kongussi a arewacin kasar.
-
An Tsarkake Wani Yanki Na Kudancin Libiya Daga Hanun 'Yan Ta'adda.
Feb 01, 2019 13:25Dakarun tsaron kasar Libiya sun samu nasarar tsarkake wani yankin na jahar Sabaha dake kudancin kasar tare kuma da kame wani komandan 'yan ta'addar ISIS
-
Najeriya: Wata Babbar Mota Ta Kashe Mutune 20 A Jihar Ekiti
Jan 13, 2019 19:07Majiyar Jami'an tsaro a tarayyar Najeriya ta bayyana cewa mutane akalla 20 ne suka rasa rayukansi a lokacinda wata mota babban ta burma a cikin wata kasuwa a jihar Ekiti daga kudancin kasar a jiya Asabar.
-
Somaliya : Tagwayen Hare-hare Sun Kashe Mutum 7
Dec 22, 2018 15:10Rahotanni daga Somaliya na nuna da cewa akalla mutum bakwai ne suka mutu a wasu tagwayen hare-haren bam da aka dana a mota a kusa da fadar shugaban kasar dake Mogadisho.
-
AQMI Ta Musanta Labarin Mutuwar Jagoran Mayakan Jihadi Na Mali
Dec 12, 2018 03:41Wani jigo a kungiyar 'yan ta'adda ta Al'Qaida reshen kasashen larabawa a Maghreb (Aqmi), ya musanta labarin cewa an kashe madugun mayakan dake ikirari da sunan jihadi a Mali, cewa da Amadou Koufa, a wani farmaki a ranar 23 ga watan Nuwamba da ya gabata.
-
Al'Shebab Ta Kashe Manyan Sojojin Somaliya Biyu
Dec 07, 2018 03:22Kungiyar Al'shebab ta dauki alhakin kai wani harin nakiya da ya yi sanadin mutuwar wasu sojojin Somaliya bakwai, ciki har da manyan sojoji guda biyu.
-
Za'a Fara Yi Wa Wasu Shugabannin 'Yan Awaren Kamaru Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta'addanci Shari'a
Nov 29, 2018 17:47An sanar da ranar da za a fara yi wa wasu shugabannin 'yan awaren kasar Kamaru su 10 da aka dawo da su kasar daga Nijeriya shari'a bisa zargin gudanar da ayyukan ta'addanci wadanda ana iya yanke musu hukuncin kisa idan har aka same su da laifi.
-
Wata 'Yar Kunar Bakin Wake Ta Raunana Mutane 29 A Kasar Kamaru
Nov 28, 2018 17:29Jami'an tsaron kasar Kamaru sun tabbatar da samun raunin mutane 29 sakamakon wani harin kunar bakin wake da wata mace ta kai a yau din nan Laraba a garin Amchide da ke yanki arewa mai nisa na kasar.
-
Somaliya : Mutane 41 Suka Mutu A Harin Mogadisho
Nov 11, 2018 05:37A Somaliya, adadin mutanen da suka rasa rayukansu a harin da kungiyar Al'shabab ta dauki alhakin kai wa a Mogadisho babban birnin kasar ya 41, a cewar 'yan sanda kasar.