Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

ta'addanci

  • Nijar : An Kafa Dokar Hana Fitar Dare A Tillaberi

    Nijar : An Kafa Dokar Hana Fitar Dare A Tillaberi

    Feb 13, 2019 12:40

    A wani mataki na karfafa matakan tsaro hukumomi a jihar Tillaberi sun sanar da kafa dokar hana fitar dare.

  • An Sake Kai Harin Ta'addanci A Burkina Faso

    An Sake Kai Harin Ta'addanci A Burkina Faso

    Feb 08, 2019 04:07

    Rundinar Sojin kasar Burkina faso ta sanar da mutuwar mutum biyu a wani harin ta'ddanci da aka kai kan wata barikin jami'an tsaron jandarma dake yankin Kongussi a arewacin kasar.

  • An Tsarkake Wani Yanki Na Kudancin Libiya Daga Hanun 'Yan Ta'adda.

    An Tsarkake Wani Yanki Na Kudancin Libiya Daga Hanun 'Yan Ta'adda.

    Feb 01, 2019 13:25

    Dakarun tsaron kasar Libiya sun samu nasarar tsarkake wani yankin na jahar Sabaha dake kudancin kasar tare kuma da kame wani komandan 'yan ta'addar ISIS

  • Najeriya: Wata Babbar Mota Ta Kashe Mutune 20 A Jihar Ekiti

    Najeriya: Wata Babbar Mota Ta Kashe Mutune 20 A Jihar Ekiti

    Jan 13, 2019 19:07

    Majiyar Jami'an tsaro a tarayyar Najeriya ta bayyana cewa mutane akalla 20 ne suka rasa rayukansi a lokacinda wata mota babban ta burma a cikin wata kasuwa a jihar Ekiti daga kudancin kasar a jiya Asabar.

  • Somaliya : Tagwayen Hare-hare Sun Kashe Mutum 7

    Somaliya : Tagwayen Hare-hare Sun Kashe Mutum 7

    Dec 22, 2018 15:10

    Rahotanni daga Somaliya na nuna da cewa akalla mutum bakwai ne suka mutu a wasu tagwayen hare-haren bam da aka dana a mota a kusa da fadar shugaban kasar dake Mogadisho.

  • AQMI Ta Musanta Labarin Mutuwar Jagoran Mayakan Jihadi Na Mali

    AQMI Ta Musanta Labarin Mutuwar Jagoran Mayakan Jihadi Na Mali

    Dec 12, 2018 03:41

    Wani jigo a kungiyar 'yan ta'adda ta Al'Qaida reshen kasashen larabawa a Maghreb (Aqmi), ya musanta labarin cewa an kashe madugun mayakan dake ikirari da sunan jihadi a Mali, cewa da Amadou Koufa, a wani farmaki a ranar 23 ga watan Nuwamba da ya gabata.

  • Al'Shebab Ta Kashe Manyan Sojojin Somaliya Biyu

    Al'Shebab Ta Kashe Manyan Sojojin Somaliya Biyu

    Dec 07, 2018 03:22

    Kungiyar Al'shebab ta dauki alhakin kai wani harin nakiya da ya yi sanadin mutuwar wasu sojojin Somaliya bakwai, ciki har da manyan sojoji guda biyu.

  • Za'a Fara Yi Wa Wasu Shugabannin 'Yan Awaren Kamaru Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta'addanci Shari'a

    Za'a Fara Yi Wa Wasu Shugabannin 'Yan Awaren Kamaru Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta'addanci Shari'a

    Nov 29, 2018 17:47

    An sanar da ranar da za a fara yi wa wasu shugabannin 'yan awaren kasar Kamaru su 10 da aka dawo da su kasar daga Nijeriya shari'a bisa zargin gudanar da ayyukan ta'addanci wadanda ana iya yanke musu hukuncin kisa idan har aka same su da laifi.

  • Wata 'Yar Kunar Bakin Wake Ta Raunana Mutane 29 A Kasar Kamaru

    Wata 'Yar Kunar Bakin Wake Ta Raunana Mutane 29 A Kasar Kamaru

    Nov 28, 2018 17:29

    Jami'an tsaron kasar Kamaru sun tabbatar da samun raunin mutane 29 sakamakon wani harin kunar bakin wake da wata mace ta kai a yau din nan Laraba a garin Amchide da ke yanki arewa mai nisa na kasar.

  • Somaliya : Mutane 41 Suka Mutu A Harin Mogadisho

    Somaliya : Mutane 41 Suka Mutu A Harin Mogadisho

    Nov 11, 2018 05:37

    A Somaliya, adadin mutanen da suka rasa rayukansu a harin da kungiyar Al'shabab ta dauki alhakin kai wa a Mogadisho babban birnin kasar ya 41, a cewar 'yan sanda kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS