-
Ministan Tsaron Iran: Amurka Tana Amfani Da 'Yan Ta'adda Don Cimma Muradinta
Sep 09, 2018 07:30Ministan tsaron kasar Iran, Birgediya Janar Amir Hatami, ya bayyana cewar Amurka tana amfani da duk wata dama da take da ita ciki kuwa har da amfani da kungiyoyin 'yan ta'adda don cimma manufa da muradinta ba tare da la'akari da muradin sauran kasashen duniya ba.
-
Jami'an Tsaron Saudiyya Sun Yi Musayar Wuta Da Wani Dan Ta'adda A Kasar
Aug 16, 2018 06:50Ma'aikatar harkokin cikin gidan kasar Saudiyya ta sanar da cewa: Jami'an tsaron kasar sun yi musayar wuta da wani dan bindiga a garin al-Bakiryah da ke kusa da birnin Riyadh fadar mulkin kasar.
-
Afganistan : An kai Mummunan Hari A Masallacin 'Yan Shi'a
Aug 03, 2018 11:14Rahotanni daga Aganistan na cewa gomman mutane ne suka rasa rayukansu, a wasu jerin hare haren kunan bakin wake a wani masallacin Juma'a dake gabashin kasar
-
Iraki : An Zartar Da Hukuncin Kisa Ga 'Yan Ta'adda 12
Jun 29, 2018 15:01Hukumomi a Iraki sun sanar da cewa an zartar da hukuncin kisa kan wasu mutane 12, da ake zargi da alaka da ayyukan ta'addanci, bisa umurnin Fira ministan kasar Haider al-Abadi.
-
Afrika : Mutum 2,600 Harin Ta'addanci Ya Kashe A 2017
Jun 28, 2018 05:21Kimanin hare haren ta'addanci 343 ne aka kiyasta cewa an kai a cikin shekara 2017 da ta gabata a nahiyar Afrika, wadanda suka hadassa mutuwar mutane a kalla 2,600.
-
MDD Ta Yaba Wa Aljeriya Akan Yaki Da Ta'addanci
Jun 27, 2018 07:22Babban jami'in Majalisar Dinkin Duniya a yammacin Afirka ne ya yi kira ga sauran kasashe da su yi koyi da Aljeriya akan yadda ake fada da ayyukan ta'addanci.
-
Mutane 16 Sun Mutu A Wani Harin Ta'addanci A Tsakiyar Mali
Jun 09, 2018 18:07Ma'aitakar tsaro a Mali ta ce an kashe sojojinta uku da kuma jikkata wasu uku na daban a wani harin ta'addanci da aka kai kan wani sansanin soji da yankin Boni a tsakiyar kasar.
-
Bayanin Hadin Gwiwa Tsakanin Kungiyar EU Da MDD Kan Yaki Da Ta'addanci A Duniya
May 26, 2018 17:58Kungiyar Tarayyar Turai da Majalisar Dinkin Duniya sun fitar da bayanin hadin gwiwa a fagen karfafa taimakekkeniya a tsakaninsu domin fuskantar ayyukan ta'addanci a duniya.
-
An Kama Sama Da Mutane 200 Sakamakon Samamen Fada Da Ta'addanci A Yammacin Afirka
May 19, 2018 17:54Rundunar sojin kasar Burkina Faso ta sanar da cewa an samu nasarar kame sama da mutane 200 a wasu samame na hadin gwiwa tsakanin jami'an tsaron kasashen Burkina Faso, Ghana, Benin da Togo da nufin fada da ta'addanci.
-
An Hallaka Wasu 'Yan Ta'adda Biyu A Lokacin Da Suke Kokarin Kai Hari Borno
May 09, 2018 10:41Jami'an tsaro a Nijeriya sun sanar da hallakar wasu 'yan kunar bakin wake mata su biyu a yau din nan Laraba a yayin da suke kokarin kai harin kunar bakin wake wani masallaci a wajen garin Maiduguri, babban birnin jihar Borno da ke arewa maso gabashin Nijeriya.