Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

tashin hankali

  • An Gudanar Da Gagarumar Zanga-Zanga A Faransa

    An Gudanar Da Gagarumar Zanga-Zanga A Faransa

    Sep 13, 2017 05:53

    Dubban jama'a sun gudanar da zanga zanga a Paris domin nuna adawa da manufar shugaba Emmanuel Macron na yin garanbawul a fannin kwadago a kasar.

  • Iran Ta Bukaci Kasashen Musulmi Su Dauki Mataki A Aikace Kan Musibar Da Musulman Myanmar Suke Ciki

    Iran Ta Bukaci Kasashen Musulmi Su Dauki Mataki A Aikace Kan Musibar Da Musulman Myanmar Suke Ciki

    Sep 04, 2017 19:11

    Ministan harkokin wajen JMI Mohammad Jawad Zareef ya bukaci kasashen musulmi da sauran kasashen duniya su dauki mataki a aikace kan musibar da musulman kasar Myanmar suke ciki .

  • Kotun Kolin Dimukradiyyar Congo Ta Fara Bincike Kan Kisan Jami'an MDD A Kasar

    Kotun Kolin Dimukradiyyar Congo Ta Fara Bincike Kan Kisan Jami'an MDD A Kasar

    May 25, 2017 06:53

    Kotun tun kolin Jamhuriyar Dimokradiyyar Congo ta ta fara gudanar da wani bincike a kan wasu jami'an majalisar dinkin duniya da aka yi a kasar a cikin watan Maris na wannan shekara.

  • An Kama Wasu 'Yan Sanda Su 3 Saboda Zargin Cin Zarafin Dalibai A Nijar

    An Kama Wasu 'Yan Sanda Su 3 Saboda Zargin Cin Zarafin Dalibai A Nijar

    Apr 17, 2017 10:39

    Rundunar ‘yan sandan Jamhuriyar Nijar ta kama wasu 'yan sandan su uku saboda zargin da ake musu na cin zarafin wasu dalibai ta hanyar bugu da cin mutumcinsu a yayin tarzomar da daliban suka yi a birnin Yamai ranar litinin din da ta gabata.

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Nuna Damuwa Kan Matsalolin Kasar Sudan Ta Kudu

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Nuna Damuwa Kan Matsalolin Kasar Sudan Ta Kudu

    Jan 17, 2017 08:20

    Majalisar Dinkin Duniya ta yi kakkausar suka kan gwamnatin Sudan ta Kudu sakamakon rashin gudanar da bincike domin hukunta masu hannu a take hakkokin bil-Adama a kasar.

  • Kungiyar AU Ta Jaddada Muhimmancin Yaki Da Cin Zarafin Mata A Kasar Sudan Ta Kudu

    Kungiyar AU Ta Jaddada Muhimmancin Yaki Da Cin Zarafin Mata A Kasar Sudan Ta Kudu

    Dec 10, 2016 05:50

    Kungiyar tarayyar Afrika ta jaddada wajabcin daukan matakan yaki da cin zarafin mata a kasar Sudan ta Kudu.

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS