-
Ayatullahi Khatami Ya Ce: Duk Wani Yaki Da Amurka Zata Kaddamar Kan Iran Zai Janyo Mata Babban Hasara
Aug 22, 2018 06:29Limamin da ya jagoranci sallar idin lahiya a birnin Tehran fadar mulkin kasar Iran ya bayyana cewa: Duk wani yaki da kasar Amurka zata kaddamar kan Jamhuriyar Musulunci ta Iran, yakin zai shafi babbar 'yar lelan Amurka a yankin.
-
Bukatar Gwamnatin Jamhuriyar D/Congo Ga 'Yan Adawa
Sep 05, 2017 06:10A yayin da rikicin siyasa ke kara kamari a kasar D/congo, ministan tattalin arzikin kasar ya bukaci 'yan adawa da su hau kan tebirin tattaunawa tare da gwamnati.
-
Gwamnatin Mali Ta Koma Kan Kujerar Tattaunawa Da 'Yan Tawayen Kasar
Jun 25, 2017 12:25Gwamnatin Mali ta sanar da cewa ta koma kan kujerar tattaunawa da bangaren 'yan tawayen kasar bayan dakatar da zaman tun a shekara ta 2015 da ta gabata.
-
Kwamitin Tsaron UN Ya Bukaci Sudan Da Sudan Ta Kudu Su Koma Tattaunawa Kan YanKin Abey
Nov 16, 2016 19:02Kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya ya kirayi gwamnatocin Sudan da kuma Sudan ta kudu kan su koma kan teburin tattaunawa dangane da batun sake shata iyakokin yankin Abey.
-
Kwamitin Tsaro Ya Bukaci A Fara Tattaunawa Tsakanin Sudan Da Sudan Ta Kudu
Nov 16, 2016 11:21Kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya bukaci kasashen Sudan Da Sudan Ta Kudu da su sake zama teburin tattaunawa a tsakaninsu don ayyana matsayin yankin Abyei da ke ci gaba da haifar da rikici a tsakaninsu.