Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

tattaunawa

  • Ayatullahi Khatami Ya Ce: Duk Wani Yaki Da Amurka Zata Kaddamar Kan Iran Zai Janyo Mata Babban Hasara

    Ayatullahi Khatami Ya Ce: Duk Wani Yaki Da Amurka Zata Kaddamar Kan Iran Zai Janyo Mata Babban Hasara

    Aug 22, 2018 06:29

    Limamin da ya jagoranci sallar idin lahiya a birnin Tehran fadar mulkin kasar Iran ya bayyana cewa: Duk wani yaki da kasar Amurka zata kaddamar kan Jamhuriyar Musulunci ta Iran, yakin zai shafi babbar 'yar lelan Amurka a yankin.

  • Bukatar Gwamnatin Jamhuriyar D/Congo Ga 'Yan Adawa

    Bukatar Gwamnatin Jamhuriyar D/Congo Ga 'Yan Adawa

    Sep 05, 2017 06:10

    A yayin da rikicin siyasa ke kara kamari a kasar D/congo, ministan tattalin arzikin kasar ya bukaci 'yan adawa da su hau kan tebirin tattaunawa tare da gwamnati.

  • Gwamnatin Mali Ta Koma Kan Kujerar Tattaunawa Da 'Yan Tawayen Kasar

    Gwamnatin Mali Ta Koma Kan Kujerar Tattaunawa Da 'Yan Tawayen Kasar

    Jun 25, 2017 12:25

    Gwamnatin Mali ta sanar da cewa ta koma kan kujerar tattaunawa da bangaren 'yan tawayen kasar bayan dakatar da zaman tun a shekara ta 2015 da ta gabata.

  • Kwamitin Tsaron UN Ya Bukaci Sudan Da Sudan Ta Kudu Su Koma Tattaunawa Kan YanKin Abey

    Kwamitin Tsaron UN Ya Bukaci Sudan Da Sudan Ta Kudu Su Koma Tattaunawa Kan YanKin Abey

    Nov 16, 2016 19:02

    Kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya ya kirayi gwamnatocin Sudan da kuma Sudan ta kudu kan su koma kan teburin tattaunawa dangane da batun sake shata iyakokin yankin Abey.

  • Kwamitin Tsaro Ya Bukaci A Fara Tattaunawa  Tsakanin Sudan Da Sudan Ta Kudu

    Kwamitin Tsaro Ya Bukaci A Fara Tattaunawa Tsakanin Sudan Da Sudan Ta Kudu

    Nov 16, 2016 11:21

    Kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya bukaci kasashen Sudan Da Sudan Ta Kudu da su sake zama teburin tattaunawa a tsakaninsu don ayyana matsayin yankin Abyei da ke ci gaba da haifar da rikici a tsakaninsu.

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS