-
Yammacin Afirka: Karancin Kudi Yana Yin Barazana Ga Aikin Dakarun Tabbatar Da Zaman Lafiya
Nov 16, 2018 06:35Majalisar Dinkin Duniya ce ta sanar da cewa ayyukan tabbatar da zaman lafiya da dakarunta suke yi a yammacin Afirka yana fuskanatar barazana saboda karancin kudade
-
MDD Tana Fuskantar Karancin Kudade Na Daukan Nauyin Dakarunta A Yankin Yammacin Afrika
Nov 15, 2018 19:03Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewar tana fuskantar karancin kudade na daukan nauyin dakarun wanzar da zaman lafiya da sulhu a yankin yammacin Afrika.
-
Waziriyar Kasar Jamus Ta Bukaci Warware Matsalar 'Yan Gudun Hijira
Aug 30, 2018 19:08Waziriyar kasar Jamus da a halin yanzu haka take gudanar da ziyarar aiki a kasar Senegal ta bukaci daukan matakan warware matsalolin bakin haure da 'yan gudun hijira.
-
An Kama Sama Da Mutane 200 Sakamakon Samamen Fada Da Ta'addanci A Yammacin Afirka
May 19, 2018 17:54Rundunar sojin kasar Burkina Faso ta sanar da cewa an samu nasarar kame sama da mutane 200 a wasu samame na hadin gwiwa tsakanin jami'an tsaron kasashen Burkina Faso, Ghana, Benin da Togo da nufin fada da ta'addanci.
-
An Fara Taron Shugabanin Kungiyar ECOWAS A Kasar Ghana
Feb 22, 2018 05:28Shugabanin kungiyar bunkasa tattalin arzikin yammacin Afirka ECOWAS ko CEDEAO sun fara gudanar da taronsu karo na biyar da nufin lalubo hanya mai sauki na samar da kudin bai daya a tsakanin kasashen.