Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

yammacin afirka

  • Yammacin Afirka: Karancin Kudi Yana Yin Barazana Ga Aikin Dakarun Tabbatar Da Zaman Lafiya

    Yammacin Afirka: Karancin Kudi Yana Yin Barazana Ga Aikin Dakarun Tabbatar Da Zaman Lafiya

    Nov 16, 2018 06:35

    Majalisar Dinkin Duniya ce ta sanar da cewa ayyukan tabbatar da zaman lafiya da dakarunta suke yi a yammacin Afirka yana fuskanatar barazana saboda karancin kudade

  • MDD Tana Fuskantar Karancin Kudade Na Daukan Nauyin Dakarunta A Yankin Yammacin Afrika

    MDD Tana Fuskantar Karancin Kudade Na Daukan Nauyin Dakarunta A Yankin Yammacin Afrika

    Nov 15, 2018 19:03

    Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewar tana fuskantar karancin kudade na daukan nauyin dakarun wanzar da zaman lafiya da sulhu a yankin yammacin Afrika.

  • Waziriyar Kasar Jamus Ta Bukaci Warware Matsalar 'Yan Gudun Hijira

    Waziriyar Kasar Jamus Ta Bukaci Warware Matsalar 'Yan Gudun Hijira

    Aug 30, 2018 19:08

    Waziriyar kasar Jamus da a halin yanzu haka take gudanar da ziyarar aiki a kasar Senegal ta bukaci daukan matakan warware matsalolin bakin haure da 'yan gudun hijira.

  • An Kama Sama Da Mutane 200 Sakamakon Samamen Fada Da Ta'addanci A Yammacin Afirka

    An Kama Sama Da Mutane 200 Sakamakon Samamen Fada Da Ta'addanci A Yammacin Afirka

    May 19, 2018 17:54

    Rundunar sojin kasar Burkina Faso ta sanar da cewa an samu nasarar kame sama da mutane 200 a wasu samame na hadin gwiwa tsakanin jami'an tsaron kasashen Burkina Faso, Ghana, Benin da Togo da nufin fada da ta'addanci.

  • An Fara Taron Shugabanin Kungiyar ECOWAS A Kasar Ghana

    An Fara Taron Shugabanin Kungiyar ECOWAS A Kasar Ghana

    Feb 22, 2018 05:28

    Shugabanin kungiyar bunkasa tattalin arzikin yammacin Afirka ECOWAS ko CEDEAO sun fara gudanar da taronsu karo na biyar da nufin lalubo hanya mai sauki na samar da kudin bai daya a tsakanin kasashen.

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS