Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

zanga-zanga

  • An Kashe Masu Zanga -Zanga Ukku A Kasar Sudan

    An Kashe Masu Zanga -Zanga Ukku A Kasar Sudan

    Jan 11, 2019 06:41

    A ci gaba da tashe-tashen hankula a kasar Sudan a jiya Alhamis jami'an tsaron kasar sun kashe masu zanga-zanga biyu a garin Omdurman kusa da babban birnin kasar a lokacinda suka harbesu da bindiga. banda haka wasu mutane 8 suka ji rauni sanadiyar shakar hayaki mai sa hawaye.

  • Sudan: Jami'an Tsaro Sun Kame Malaman Jami’a 14 A Khartum

    Sudan: Jami'an Tsaro Sun Kame Malaman Jami’a 14 A Khartum

    Jan 07, 2019 05:43

    Jami’an tsaro sun kame malaman jami’ar Khartum 14 saboda nuna goyon baya ga masu zanga-zanagar adawa da siyasar Albashir.

  • An Kira Yi Palasdinawa Da Su Ci Gaba Da Gudanar Da Zanga-zangar Kare Hakkinsu Na Komawa Kasarsu Ta Gado

    An Kira Yi Palasdinawa Da Su Ci Gaba Da Gudanar Da Zanga-zangar Kare Hakkinsu Na Komawa Kasarsu Ta Gado

    Jan 04, 2019 12:55

    Kwamitin da ya saba gudanar da Zanga-zangar kare hakkin komawa gida da kuma daukewa yankin na Gaza takunkumi ne ya bukaci palasdinawan da su fito kwansu da kwarkwartarsu a yau juma'a

  • An Gudanar Da Zanga-zangar Kin Jinin Gwamnati A Kasar Senegal

    An Gudanar Da Zanga-zangar Kin Jinin Gwamnati A Kasar Senegal

    Dec 29, 2018 07:15

    Dubban mutane ne su fito kan titunan birnin Dakar suna masu yin kira da a gudanar da zaben shugaban kasa da babu magudi a ciki

  • Masu Adawa Da Gwamnatin Sudan Sun Sha Alwashin Ci Gaba Da Zanga-zanga

    Masu Adawa Da Gwamnatin Sudan Sun Sha Alwashin Ci Gaba Da Zanga-zanga

    Dec 29, 2018 06:52

    Shugaban jam'iyyar adawa ta Popular Congress, Umar al-Daqir ya kira yi dukkanin 'yan adawa da su hada kai domin kifar da gwamnatin Umar Hassan al-Bashir

  • Ana Ci Gaba Da Zanga-Zangar Yin Allawadai Da Gwamnati A Kasar Sudan

    Ana Ci Gaba Da Zanga-Zangar Yin Allawadai Da Gwamnati A Kasar Sudan

    Dec 23, 2018 19:24

    Zanga-zangar yin allawadai da tsadar rayuwa a kasar Sudan ta ci gaba kwanaki biyar a jere a yankuna daban-daban na kasar.

  • Sudan: Masu Zanga-zanga Sun Kwace Iko Da Gundumar Nilul-Abyadh

    Sudan: Masu Zanga-zanga Sun Kwace Iko Da Gundumar Nilul-Abyadh

    Dec 23, 2018 06:46

    Kafar watsa labaru ta Alrakoba ta ce; Zanga-zangar da ake yi ta tilastawa gwamna jahar ta White Nile da iyalansa guduwa zuwa wani wuri da ba a san ko'ina ba ne

  • Faransa: Jami'an Tsaro Sun Kama Masu Zanga-zanga 1000

    Faransa: Jami'an Tsaro Sun Kama Masu Zanga-zanga 1000

    Dec 08, 2018 18:17

    Kamfanin dillancin labarun Faransa ya ambato cewa; Jami'an tsaron kasar ta Faransa sun kame fiye da mutane 1000 masu Zanga-zanga yayin da wasu 30 su ka jikkata

  • Libya: An Yi Zanga-zangar Allah Wadai Da Harin Da Sojojin Amurka Su Ka Kai Wa Libya

    Libya: An Yi Zanga-zangar Allah Wadai Da Harin Da Sojojin Amurka Su Ka Kai Wa Libya

    Dec 05, 2018 07:17

    Al'ummar Tawariq da ke kudancin kasar Libya ne su ka gudanar da Zanga-zangar a jiya Talata suna masu yin Allah wadai da harin da jiragen yakin Amurka Suka kai wa yankin nasu

  • Ana Ci Gaba Da Zanga-Zangar Kin Jinin Taron G20 Da Bin Salman A Arjentina

    Ana Ci Gaba Da Zanga-Zangar Kin Jinin Taron G20 Da Bin Salman A Arjentina

    Nov 29, 2018 17:46

    Dubun dubatan al'ummomin kasar Arjentina ne suke ci gaba da gudanar da zanga-zanga a birnin Buenos Aires, babban birnin kasar don nuna rashin amincewarsu da taron kungiyar G20 da za a gudanar a kasar da kuma halartar taron da Yarima mai jiran gado na Saudiyya, Muhammad bin Salman yayi.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS