Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

zarif

  • Zarif: Iran Na Da Hakkin Mayar Da Martani Idan Amurka Ta Fice Daga Yarjejeniyar Nukiliya

    Zarif: Iran Na Da Hakkin Mayar Da Martani Idan Amurka Ta Fice Daga Yarjejeniyar Nukiliya

    May 03, 2018 17:24

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewar Jamhuriyar Musulunci ta Iran tana da hakkin mayar da martani matukar dai Amurka, a matsayinta na wani bangare na yarjejeniyar nukiliyan da aka cimma a shekara ta 2015, ta fice daga cikinta.

  • Yarjejeniya A Bangaren Bunkasa Ilimi Da Bincike Tsakanin Iran Da Kenya

    Yarjejeniya A Bangaren Bunkasa Ilimi Da Bincike Tsakanin Iran Da Kenya

    Apr 30, 2018 06:48

    An rattaba hannu kan wata yarjejeniya da ke nufin kara bunkasa harkokin ilimi da bincike tsakanin Iran da Kenya.

  • Zarif: Matukar Amurka Ta Fice Daga Yarjejeniyar Nukiliya, Iran Ba Za Ta Girmama Yarjejeniyar Ba

    Zarif: Matukar Amurka Ta Fice Daga Yarjejeniyar Nukiliya, Iran Ba Za Ta Girmama Yarjejeniyar Ba

    Apr 25, 2018 05:26

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewar matukar dai Amurka ta fice daga yarjejeniyar nukiliyan da aka cimma da ita, to kuwa Iran ba ta ganin ya zama wajibi a kanta ta ci gaba da girmama yarjejeniyar, sannan kuma za ta dawo tace sinadarin uranium din da take yi a baya.

  • Ministan Harkokin Wajen Iran Zai Fara Ziyarar Aiki A Kasashen Afirka Da Latin

    Ministan Harkokin Wajen Iran Zai Fara Ziyarar Aiki A Kasashen Afirka Da Latin

    Apr 08, 2018 10:48

    Ma'aikatar harkokin wajen Iran ta sanar da cewa ministan harkokin wajen kasar Muhammad Jawad Zarif zai fara wata ziyarar aiki zuwa kasashen Afirka da na Latin Amurka a yau din nan Lahadi a kokarin da ake yi na karfafa alakar Iran da kasashen wadannan yankunan.

  • Zarif: Iran Za Ta Ci Gaba Da Mara Baya Ga Al'ummar Palastine

    Zarif: Iran Za Ta Ci Gaba Da Mara Baya Ga Al'ummar Palastine

    Apr 04, 2018 05:48

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewa, ko da wasa Iran ba za ta taba ja fa baya ba a wajen bayar da gudnmawa da taimako ga al'ummar Palastine.

  • Zarif: Amurka Ce Ummul Aba'isin Din Mummunan Yanayin Da Alummar Yemen Suke Ciki

    Zarif: Amurka Ce Ummul Aba'isin Din Mummunan Yanayin Da Alummar Yemen Suke Ciki

    Mar 30, 2018 05:04

    Ministan harkokin wajen kasar Iran, Dakta Muhammad Jawad Zarif, yayi kakkausar suka ga irin goyon bayan da Amurka take ba wa yakin da aka kaddamar kan al'ummar Yemen, yana mai cewa irin taimakon da Amurka take ba wa yakin ba zai misaltu ba.

  • Zarif Ya Bayyana Kokarin Amurka Na Hana Iran Mallakar Makaman Kariya A matsayin Munafunci

    Zarif Ya Bayyana Kokarin Amurka Na Hana Iran Mallakar Makaman Kariya A matsayin Munafunci

    Mar 20, 2018 05:49

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif yayi kakkausar suka ga kokarin da Amurka take yi na hana Iran mallakar makaman kare kanta a daidai lokacin da take ci gaba da tura makamai zuwa yankin Gabas ta tsakiya yana mai cewa hakan babban munafunci ne.

  • Zarif: Dole Ne Kasashen Turai Su Matsa Lamba Kan Amurka Domin Aiki Da Yarjejeniyar Nukiliya

    Zarif: Dole Ne Kasashen Turai Su Matsa Lamba Kan Amurka Domin Aiki Da Yarjejeniyar Nukiliya

    Mar 05, 2018 17:21

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Dr. Muhammad Jawad zarif ya bayyana cewa, dole ne kasashen turai su matsa lamba kan Amurka domin ta aiwatar da yarjejeniyar nukiliya da ak cimmawa tsakanin Iran da manyan kasashen duniya.

  • Jawad Zarif Ya Ce: Iran Ita Ce Kasa Mafi Aminci Da Zaman Lafiya A Yankin Gabas Ta Tsakiya

    Jawad Zarif Ya Ce: Iran Ita Ce Kasa Mafi Aminci Da Zaman Lafiya A Yankin Gabas Ta Tsakiya

    Feb 17, 2018 06:32

    Ministan harkokin wajen kasar Iran ya bayyana cewa: Duk da matakan matsin lamba da Jamhuriyar Musulunci ta Iran take fuskanta amma ita ce kasa mafi aminci da zaman lafiya a dukkkanin yankin gabas ta tsakiya.

  • Zarif: Iran Za Ta Ci Gaba Da Riko Da Yajejeniyar Nukiliya Ne Idan Amurka Ta Girmama Ta

    Zarif: Iran Za Ta Ci Gaba Da Riko Da Yajejeniyar Nukiliya Ne Idan Amurka Ta Girmama Ta

    Jan 11, 2018 05:48

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewar Jamhuriyar Musulunci ta Iran za ta ci gaba da girmama yarjejeniyar nukiliyan da aka cimma da ita ne matukar dai Amurka ta ci gaba da girmama yarjejeniyar ba tare da yi mata karan tsaye ba.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS