-
Shirin Kasar Zimbabwe Na Kokarin Karfafa Alakarta Da Kasar China
Apr 05, 2018 06:46Shugaban kasar Zimbabwe ya jinjinawa kasar China kan irin goyon bayan da take bai wa Zimbabwe musamman a fuskar tattalin arziki da siyasa tare da bayyana aniyar kasarsa ta ci gaba da karfafa alaka da kasar ta China a bangarori da dama.
-
Rouhani: Rashin Tsaro A Gabas Ta Tsakiya Zai Cutar Da Dukkanin Kasashen Yankin Ne
Mar 18, 2018 16:13Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Rouhani ya bayyana cewar ci gaba da yaduwar rashin tsaro da zaman lafiya a yankin Gabas ta tsakiya wani lamari ne da zai cutar da dukkanin kasashen yankin.
-
Ziyarar Shugaban Kasar Faransa Zuwa Jumhuriyar Niger
Dec 26, 2017 06:47A ranar Jumma'a 22 ga watan Disamban da muke ciki ne shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron ya kai ziyarar ba zata zuwa jumhuriyar Niger, inda ya gana da sojojin kasar ta Faransa da ke can, ya kuma gana da shugaban kasar ta Niger.
-
Hadin Kan Gwamnatin Masar Da Kungiyar Hamas Wajen Tabbatar Da Tsaro A Kan Iyakoki
Jul 02, 2017 06:31Kakakin Kungiyar gwagwarmayar musulinci ta yankin Palastinu ya sanar da cewa yarjejjeniyar baya bayan nan da kungiyar da cimma da Gwamnatin Masar za ta aifar da gagarumin sauyi a yankin
-
Yan Majalisar Dokokin Tunusiya Sun Jaddada Bukatar Dawo Da Alaka Da Kasar Siriya
Apr 14, 2017 11:12Yan Majalisun Dokokin Tunusiya sun jaddada bukatar ganin gwamnatin kasar t hanzarta daukan matakin dawo da alakar jakadancinta da kasar Siriya.