Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

aljeriya

  • Jami'an Tsaron Aljeriya Sun Sanar Da Kame Wani Dan Ta'adda Da Ke Da Hannu A Harin Kasar Faransa

    Jami'an Tsaron Aljeriya Sun Sanar Da Kame Wani Dan Ta'adda Da Ke Da Hannu A Harin Kasar Faransa

    Jul 27, 2017 18:56

    Majiyar tsaron Aljeriya ta sanar da kame wani dan ta'adda da ke da hannu a shirya kaddamar da harin ta'addancin da aka kai birnin Paris na kasar Faransa a shekara ta 2015.

  • An Kashe Yan Ta'adda Biyu A Kasar Algeriya

    An Kashe Yan Ta'adda Biyu A Kasar Algeriya

    Jul 25, 2017 14:59

    Majiyar sojojin kasar Libya ta bayyana cewa sojojin kasar sun kashe yan ta'adda guda biyu a yammacin birnin Algies babban birnin kasar .

  • Wani Dan Siyasa A Aljeriya Ya Ce: Cin Zarafin Palasdinawa Laifin Wasu Kasashe Larabawa Ne

    Wani Dan Siyasa A Aljeriya Ya Ce: Cin Zarafin Palasdinawa Laifin Wasu Kasashe Larabawa Ne

    Jul 21, 2017 18:52

    Shugaban jam'iyyar Aljazeera Al-Jadidah Front a kasar Aljeriya ya bayyana cewa: Wasu gwamnatocin kasashen Larabawa suna da hannu kai tsaye a bakar siyasar zaluncin da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila take ci gaba da aiwatarwa kan al'ummar Palasdinu.

  • Dubban Mutanen Algeria Masu Amfani Da Yanar Gizo Sun Maida Martani Ga Furucin Jakadan Saudia

    Dubban Mutanen Algeria Masu Amfani Da Yanar Gizo Sun Maida Martani Ga Furucin Jakadan Saudia

    Jul 17, 2017 07:23

    Dubban masu rajin kare hakkin bil'adama yan kasar Algeria sun maida martani kan furucin jakadan kasar Saudia a birnin Algies kan kungiyar Hamas ta al-ummar Palasdinu.

  • Mauritaniya Ta Kafa Dokar Ta Baci A Yankunan Kasar Da Suke Kusa Da Kan Iyaka Da Aljeriya

    Mauritaniya Ta Kafa Dokar Ta Baci A Yankunan Kasar Da Suke Kusa Da Kan Iyaka Da Aljeriya

    Jul 15, 2017 06:27

    Ma'aikatar tsaron kasar Mauritaniya ta sanar da kafa dokar ta baci a yankunan kasar da suke kusa da kan iyaka da kasar Aljeriya da nufin shawo kan matsalar fataucin mutane.

  • An Sanar Da Dokar Ta Bace A Jahohi Da Dama Na Kasar Aljeriya

    An Sanar Da Dokar Ta Bace A Jahohi Da Dama Na Kasar Aljeriya

    Jul 14, 2017 06:55

    Fadadar wutar daji ya yi sanadiyar daukan dokar ta bace a jihohi da dama na kasar Aljeriya

  • Wani Dan Majalisar Aljeriya Ya Maida Martani Kan Furucin Jakadan Saudiyya A Kasarsa

    Wani Dan Majalisar Aljeriya Ya Maida Martani Kan Furucin Jakadan Saudiyya A Kasarsa

    Jul 13, 2017 19:26

    Wani dan Majalisar Dokokin Aljeriya ya bayyana furucin jakadan Saudiyya a Aljeriya kan kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hamas ta Palasdinu da cewar cin mutunci ne ga al'ummar musulmi.

  • Aljeriya: Fiye Da Samarin Afirka 5000 Ne A Cikin Kungiyoyin 'Yan ta'adda.

    Aljeriya: Fiye Da Samarin Afirka 5000 Ne A Cikin Kungiyoyin 'Yan ta'adda.

    Jul 04, 2017 06:47

    Shugaban Kasar Aljeriya ya aike da sako ga takwarorinsa na Afirka akan yawan 'ya'yan nahiyar da su ka shiga kungiyar ta'addanci a duniya.

  • Kasar Aljeriya Zata Yi Duk Abinda Ya kamata Don Ganin Zaman Lafiya  Ta Dawo Kasar Libiya

    Kasar Aljeriya Zata Yi Duk Abinda Ya kamata Don Ganin Zaman Lafiya Ta Dawo Kasar Libiya

    Jun 25, 2017 17:29

    Gwamnatin kasar Aljeriya ta yi alkawarin cewa ba za ta yi kasa a guiwa ba wajen ganin zaman lafiya ta dawo a kasar Libiya.

  • Iran : Zarif, Ya Fara Ran Gadi A Arewacin Afrika

    Iran : Zarif, Ya Fara Ran Gadi A Arewacin Afrika

    Jun 18, 2017 14:02

    Yau Lahadi, ministan harkokin wajen kasar Iran, Mohammad Javad Zarif, ya fara wani ran gadi a wasu kasashen arewacin Afrika.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS