-
Jami'an Tsaron Aljeriya Sun Sanar Da Kame Wani Dan Ta'adda Da Ke Da Hannu A Harin Kasar Faransa
Jul 27, 2017 18:56Majiyar tsaron Aljeriya ta sanar da kame wani dan ta'adda da ke da hannu a shirya kaddamar da harin ta'addancin da aka kai birnin Paris na kasar Faransa a shekara ta 2015.
-
An Kashe Yan Ta'adda Biyu A Kasar Algeriya
Jul 25, 2017 14:59Majiyar sojojin kasar Libya ta bayyana cewa sojojin kasar sun kashe yan ta'adda guda biyu a yammacin birnin Algies babban birnin kasar .
-
Wani Dan Siyasa A Aljeriya Ya Ce: Cin Zarafin Palasdinawa Laifin Wasu Kasashe Larabawa Ne
Jul 21, 2017 18:52Shugaban jam'iyyar Aljazeera Al-Jadidah Front a kasar Aljeriya ya bayyana cewa: Wasu gwamnatocin kasashen Larabawa suna da hannu kai tsaye a bakar siyasar zaluncin da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila take ci gaba da aiwatarwa kan al'ummar Palasdinu.
-
Dubban Mutanen Algeria Masu Amfani Da Yanar Gizo Sun Maida Martani Ga Furucin Jakadan Saudia
Jul 17, 2017 07:23Dubban masu rajin kare hakkin bil'adama yan kasar Algeria sun maida martani kan furucin jakadan kasar Saudia a birnin Algies kan kungiyar Hamas ta al-ummar Palasdinu.
-
Mauritaniya Ta Kafa Dokar Ta Baci A Yankunan Kasar Da Suke Kusa Da Kan Iyaka Da Aljeriya
Jul 15, 2017 06:27Ma'aikatar tsaron kasar Mauritaniya ta sanar da kafa dokar ta baci a yankunan kasar da suke kusa da kan iyaka da kasar Aljeriya da nufin shawo kan matsalar fataucin mutane.
-
An Sanar Da Dokar Ta Bace A Jahohi Da Dama Na Kasar Aljeriya
Jul 14, 2017 06:55Fadadar wutar daji ya yi sanadiyar daukan dokar ta bace a jihohi da dama na kasar Aljeriya
-
Wani Dan Majalisar Aljeriya Ya Maida Martani Kan Furucin Jakadan Saudiyya A Kasarsa
Jul 13, 2017 19:26Wani dan Majalisar Dokokin Aljeriya ya bayyana furucin jakadan Saudiyya a Aljeriya kan kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hamas ta Palasdinu da cewar cin mutunci ne ga al'ummar musulmi.
-
Aljeriya: Fiye Da Samarin Afirka 5000 Ne A Cikin Kungiyoyin 'Yan ta'adda.
Jul 04, 2017 06:47Shugaban Kasar Aljeriya ya aike da sako ga takwarorinsa na Afirka akan yawan 'ya'yan nahiyar da su ka shiga kungiyar ta'addanci a duniya.
-
Kasar Aljeriya Zata Yi Duk Abinda Ya kamata Don Ganin Zaman Lafiya Ta Dawo Kasar Libiya
Jun 25, 2017 17:29Gwamnatin kasar Aljeriya ta yi alkawarin cewa ba za ta yi kasa a guiwa ba wajen ganin zaman lafiya ta dawo a kasar Libiya.
-
Iran : Zarif, Ya Fara Ran Gadi A Arewacin Afrika
Jun 18, 2017 14:02Yau Lahadi, ministan harkokin wajen kasar Iran, Mohammad Javad Zarif, ya fara wani ran gadi a wasu kasashen arewacin Afrika.