-
Kerry: Ficewar Trump Daga Yarjejeniyar Shirin Iran Na Nukiliya Na Tattare Da Hadari
Sep 10, 2018 05:52Tsohon sakataren harkokin wajen kasar Amurka John Kerry ya sake caccakar shugaban kasar ta Amurka Donald Trump, dangane da ficewar da ya yi daga yarjejeniyar da aka cimmawa kan shirin Iran na nukiliya.
-
IAEA: Iran Tana Aiki Da Yarjejeniyar Nukiliya
Aug 31, 2018 18:54A karo na goma 12 Hukumar makamashin Nukiliya ta Duniya ta fitar da rahoto da yake tabbatar da cewa Iran tana aiki da yarjejeniyar
-
Mogherini: Za Mu Ci Gaba Da Aiki Domin Kare Yarjejeniyar Nukiliya Kan Shirin Iran
Aug 31, 2018 06:29Babbar jami'a kan harkokin siyasar wajen kungiyar tarayya turai federica Mogherini ta jaddada cewa, za su ci gaba da yin aiki tukuru tare da kawayensu, domin ganin an kare yarjejeniyar nukiliya da aka cimmawa tare da Iran.
-
Iran: Hukumar IAEA Ta Jaddada Cewa Kasar Iran Tana Ci Gaba Da Mutunta Yarjejeniyar Nukiliya
Aug 30, 2018 19:29Jakadan kasar Iran a Hukumar Kula da Makamashin Nukiliya ta Duniya ya ce: Hukumar Kula da Makamashin Nukiliya ta Duniya "IAEA" a karo na goma sha biyu tana tabbatar da cewa: Iran tana ci gaba da mutunta yarjejeniyar nukiliya da aka cimma da ita.
-
Rouhani Da Macron Sun Tattauna A Yau Ta Wayar Tarho
Aug 27, 2018 16:53Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron a yau ya tuntubi shugaban kasar Iran Dr. Hassan Rauhani ta wayar tarho, inda suka tattauna kan batutuwa daban-daban da suka shafi alaka tsakanin Faransa da Iran da kuma batun yarjejeniyar nukiliya.
-
Shugaban Majalisar Dokokin Iran Ya Ce: Iran Zata Maida Martani Kan Bakar Siyasar Amurka
Aug 08, 2018 18:48Shugaban Majalisar Dokokin Kasar Iran ya ce: Bakar siyasar kasar Amurka kan Jamhuriyar Musulunci ta Iran zata fuskanci maida martani mai gauni.
-
Jaridar The Wall Street Journal Ta Fallasa Makircin Amurka Da H.K.Isra'ila Kan Kasar Iran
Aug 04, 2018 06:57Jaridar The Wall Street Journal ta kasar Amurka ta fallasa makircin gwamnatin Amurka da na Haramtaciyar kasar Isra'ila kan zargin da suka yi cewa: Kasar Iran tana shirya kaddamar da hare-haren ta'addanci a kasashen Turai.
-
Zarif: Manyan Kasashe Sun Jaddada Wajabcin Yin Aiki Da Yarjejeniyar Nukiliyan Iran
Jul 06, 2018 17:31Ministan harkokin wajen kasar Iran Dr. Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewa; dukkanin bangarorin da suka rattaba hannu kan yarjejeniyar shirin Iran na nukiliya, sun jaddada wajabcin ci gaba da yin aiki da ita kamar yadda aka rattaba hannu a kanta.
-
Kungiyar Tarayyar Turai Ta Jaddada Aniyarta Ta Ci Gaba Da Mutunta Yarjejeniyar Nukiliyar Iran
Jul 02, 2018 19:00Kakakin babbar jami'a mai kula da siyasar harkokin wajen kungiyar tarayyar Turai ta jaddada cewa: Kungiyar tarayyar Turai zata ci gaba da mutunta yarjejeniyar nukiliyar da duniya ta cimma da kasar Iran.
-
Faransa Ta Soki Kasar Amurka Saboda Siyasarta Akan Iran
Jun 27, 2018 07:19Ministan kudi na kasar FaransaBruno Le Maire ya ce; Har yanzu Faransa ba ta karbi jawabi daga Amurka ba dangane da bukatar da ta aike tare sauran kasashen turai na neman kada a sa wa kamfanoninsu masu aiki a Iran takunkumi