Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

boko haram

  • Rundunar Sojin Nijeriya Ta Sanar Da Ceto Mutane 63 Daga Hannun Boko Haram

    Rundunar Sojin Nijeriya Ta Sanar Da Ceto Mutane 63 Daga Hannun Boko Haram

    Mar 04, 2016 12:42

    Rundanar sojin Nijeriya ta sanar da samun nasarar kwato wasu mutane 63 daga hannun 'yan kungiyar Boko Haram da suka garkuwa da su bayan da sojojin suka fatattaki ‘yan ta’addan daga wasu kauyuka da yankuna na jihar Borno da ke arewa maso gabashin Nijeriyan.

  • Nijeriya Da Kamaru Sun Jaddada Aniyarsu Ta Ci Gaba Da Fada Da Boko Haram

    Nijeriya Da Kamaru Sun Jaddada Aniyarsu Ta Ci Gaba Da Fada Da Boko Haram

    Feb 24, 2016 07:39

    Kasashen Nijeriya da Jamhuriyar Kamaru sun sake jaddada aniyarsu ta fadada fadar da suke yi da kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram har sai sun ga bayanta.

  • MDD Ta Aike Da Taimakon Abinci Ga 'Yan Gudun Hijirar Chadi

    MDD Ta Aike Da Taimakon Abinci Ga 'Yan Gudun Hijirar Chadi

    Feb 20, 2016 07:21

    Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa ta aike da kayayyakin abinci ga dubban 'yan gudun hijirar kasar Chadi da rikicin kungiyar Boko Haram ya tarwatsa su.

  • "Yanto Da Mutane Da Dama Daga Hannun 'Yan Bokoharam

    Feb 16, 2016 09:26

    Sojojin Najeriya Da Na Kamaru Sun 'Yanto da mutane masu yawa da kungiyar Bokoharam ta yi garkuwa da su.

  • Shugaban Kasar Somaliya Ya Ce 'Yan Boko Haram Suna Samun Horo A Kasarsa

    Shugaban Kasar Somaliya Ya Ce 'Yan Boko Haram Suna Samun Horo A Kasarsa

    Feb 14, 2016 13:56

    Shugaban kasar Somaliya Hassan Sheikh Mohamud ya bayyana cewar 'yan kungiyar Boko Haram ta Nijeriya suna samun horon soji a wajen 'yan ta'addan kasarsa kafin su koma Nijeriya don ci gaba da ayyukan ta'addancinsu.

  • Karuwar Wadanda Su ka Mutu A Harin Ta'addancin Borno

    Karuwar Wadanda Su ka Mutu A Harin Ta'addancin Borno

    Feb 11, 2016 01:59

    Rahotanni daga Jahar Borno Sun ce; Adadin Wadanda Su ka rasa rayukansu sanadiyyar harin kunar wake sun kai 58.

  • 'Yan Kunar Bakin Wake Sun Kashe Mutane 6 A Kasar Kamaru

    'Yan Kunar Bakin Wake Sun Kashe Mutane 6 A Kasar Kamaru

    Feb 10, 2016 12:03

    Akalla mutane 6 sun rasa rayukansu yayin da wasu sama da 30 kuma suka sami raunuka sakamakon tagwayen hare haren kunar bakin wake da wasu 'yan ta'adda suka kai arewacin kasar Kamaru a yau Laraba.

  • AU: Har Yanzu Ba'a Samu Kudaden Da Ake Bukata Na Fada Da Boko Haram Ba

    AU: Har Yanzu Ba'a Samu Kudaden Da Ake Bukata Na Fada Da Boko Haram Ba

    Feb 04, 2016 02:20

    Kungiyar Tarayyar Afirka ta bayyana cewar har ya zuwa yanzu dai ba a samu kudaden da ake bukata wajen fada da kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram da ta addabi kasashen yammacin Afirkaba.

  • Akalla Mutane 50 Sun Mutu Sakamakon Harin Boko Haram A Jihar Borno

    Akalla Mutane 50 Sun Mutu Sakamakon Harin Boko Haram A Jihar Borno

    Jan 31, 2016 12:16

    Rahotanni daga Nijeriya sun bayyana cewar alal akalla mutane 50 sun rasa rayukansu kana wasu da dama kuma sun sami raunuka sakamakon wani hari da wasu mahara da ake zaton 'yan Boko Haram ne suka kai kauyen Dalori da ke kusa da birnin Maiduguri, babban birnin jihar Borno.

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS