Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

dan ta'adda

  • Jami'an Tsaron Masar Sun Karfafa Matakan Tsaro A Yankunan Da Majami'un Kasar Suke

    Jami'an Tsaron Masar Sun Karfafa Matakan Tsaro A Yankunan Da Majami'un Kasar Suke

    Jan 01, 2018 06:43

    Kakakin rundunar sojin Masar ya sanar da cewa: Jami'an tsaron kasar sun karfafa matakan tsaro a dukkanin yankunan da majami'un kasar suke da nufin bai wa mabiya addinin kirista tsaro a lokacin bukukuwan shiga sabuwar shekara ta 2018.

  • Tashe- Tashen Bama-Bamai Sun Lashe Rayukan Mutane Akalla 197 A Garin Benghazi Na Libiya

    Tashe- Tashen Bama-Bamai Sun Lashe Rayukan Mutane Akalla 197 A Garin Benghazi Na Libiya

    Jan 01, 2018 06:40

    Majiyar rundunar sojin Libiya karkashin jagorancin Janar Khalifa Haftar ta sanar da cewa: Sakamakon tashe-tashen bama-bamai a birnin Benghazi da ke gabashin kasar Libiya a shekarar da ta gabata ta 2017 mutane akalla 197 ne suka rasa rayukansu.

  • Masar: Sojoji Sun Kashe Wani Kwamadan Kungiyar 'Yan Ta'adda

    Masar: Sojoji Sun Kashe Wani Kwamadan Kungiyar 'Yan Ta'adda

    Dec 28, 2017 19:01

    Majiyar tsaron Masar ta ce an kashe jagoran kungiyar 'yan ta'adda mai matukar hatsari a yankin Sina

  • Jami'an Tsaron Masar Sun Kashe Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Lardin Sina Ta Arewa Na Kasar

    Jami'an Tsaron Masar Sun Kashe Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Lardin Sina Ta Arewa Na Kasar

    Dec 25, 2017 06:39

    Ma'aikatar harkokin cikin gidan kasar Masar ta sanar da kashe wasu gungun 'yan ta'adda na mutane 9 a yankin Sina da ke arewacin kasar.

  • Shugaban Kasar Rasha Ya Yi Furuci Da Cewa: Amurka Tana Taimakon 'Yan Ta'adda A Kasar Siriya

    Shugaban Kasar Rasha Ya Yi Furuci Da Cewa: Amurka Tana Taimakon 'Yan Ta'adda A Kasar Siriya

    Dec 15, 2017 12:19

    Shugaban kasar Rasha ya yi furuci da cewa: Sojojin Amurka suna taimakawa 'yan ta'addan kasa da kasa da aka jibge a cikin kasar Siriya domin kada a murkushe su.

  • Algeria: An Kashe 'Yan Ta'adda 14 A cikin Wata Guda

    Algeria: An Kashe 'Yan Ta'adda 14 A cikin Wata Guda

    Nov 03, 2017 11:19

    A yau juma'a me sojojin kasar ta Aljeriya suka fitar da bayani da a ciki suka bayyana kashe 'yan ta'adda 14 da kuma kame 31 a cikin wara goda.

  • Jami'an Tsaron Masar Sun Kame 'Yan Bindiga A Yankin Sina Da Ke Arewacin Kasar

    Jami'an Tsaron Masar Sun Kame 'Yan Bindiga A Yankin Sina Da Ke Arewacin Kasar

    Oct 29, 2017 12:30

    Kakakin rundunar sojin Masar ya sanar da kame wasu gungun 'yan bindiga a lardin Sina ta Arewa.

  • Jami'an Tsaron Tunusiya Sun Kame Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Kasar

    Jami'an Tsaron Tunusiya Sun Kame Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Kasar

    Oct 28, 2017 11:50

    Rundunar sojin Tunusiya ta sanar da kame wasu gungun 'yan ta'adda da suke shirye-shiryen kai hare-haren wuce gona da iri kan 'yan yawon shakatawa a lardunan kasar biyu.

  • Sojojin Masar Sun Kashe Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Lardin Sina Ta Arewa

    Sojojin Masar Sun Kashe Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Lardin Sina Ta Arewa

    Aug 29, 2017 18:58

    Rundunar sojin Masar ta sanar da kashe wasu gungun 'yan ta'adda na mutane bakwai tare da rusa maboyarsu a lardin Sina ta Arewa da ke shiyar arewacin kasar.

  • Rasha Ta Zargi Kasashen Amurka Da Birtaniya Da Taimakawa 'Yan Ta'addan Kasar Siriya

    Rasha Ta Zargi Kasashen Amurka Da Birtaniya Da Taimakawa 'Yan Ta'addan Kasar Siriya

    Aug 17, 2017 18:59

    Kasar Rasha ta bukaci gudanar da binciken kasa da kasa kan zargin cewa kasashen Amurka da Birtaniya ne suke mallakawa 'yan ta'addan kasar Siriya makamai masu guba.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS