Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

dan ta'adda

  • Najeriya: An Kashe 'Yan Ta'adda 3 A Jahar Borno

    Najeriya: An Kashe 'Yan Ta'adda 3 A Jahar Borno

    Aug 05, 2017 18:48

    Jami'an tsaron kasar sun sanar da cewa dukkanin 'yan ta'addar uku da aka kashe suna kokarin kai harin kunar bakin wake ne.

  • An Kashe Yan Ta'adda Biyu A Kasar Algeriya

    An Kashe Yan Ta'adda Biyu A Kasar Algeriya

    Jul 25, 2017 14:59

    Majiyar sojojin kasar Libya ta bayyana cewa sojojin kasar sun kashe yan ta'adda guda biyu a yammacin birnin Algies babban birnin kasar .

  • Lebanon: Hizbullah Na Ci Gaba Da Kakkabe 'Yan Ta'addar

    Lebanon: Hizbullah Na Ci Gaba Da Kakkabe 'Yan Ta'addar "Nusrah' Daga Kan Iyakar Kasar Da Syria.

    Jul 24, 2017 19:06

    Mataimakin shugaban bangaren zartarwa na kungiyar ta Hizbullah ya ce; Korar 'yan ta'adda daga yankin Jurud Arsal. wani nauyi ne na kasa.

  • Masar: An Kashe 'Yan ta'adda 30 A Gundumar Sina Ta Arewa

    Masar: An Kashe 'Yan ta'adda 30 A Gundumar Sina Ta Arewa

    Jul 22, 2017 12:14

    Sojojin Masar sun sanar da kashe 'yan ta'adda 30 a yankin Sina ta arewa a jiya juma'a.

  • Sojojin Masar Sun Hallaka Wasu 'Yan Ta'adda 30 A Yankin Sinai

    Sojojin Masar Sun Hallaka Wasu 'Yan Ta'adda 30 A Yankin Sinai

    Jul 22, 2017 05:47

    Rundunar sojin kasar Masar ta sanar da cewa dakarunta sun sami nasarar hallaka wasu 'yan ta'adda alal akalla guda 30 a wani samame da suka kai musu a lardin Sinai da ke arewacin kasar.

  • Aljeriya: Fiye Da Samarin Afirka 5000 Ne A Cikin Kungiyoyin 'Yan ta'adda.

    Aljeriya: Fiye Da Samarin Afirka 5000 Ne A Cikin Kungiyoyin 'Yan ta'adda.

    Jul 04, 2017 06:47

    Shugaban Kasar Aljeriya ya aike da sako ga takwarorinsa na Afirka akan yawan 'ya'yan nahiyar da su ka shiga kungiyar ta'addanci a duniya.

  • Sojojin Gwamnatin Libiya Sun Yi Ruwa Makamai Masu Linzami Kan Sansanonin 'Yan Ta'adda

    Sojojin Gwamnatin Libiya Sun Yi Ruwa Makamai Masu Linzami Kan Sansanonin 'Yan Ta'adda

    Jun 22, 2017 11:53

    Rundunar sojin gwamnatin Libiya ta sanar da cewa: Sojojin kasar sun yi luguden wuta da makamai masu linzami kan sansanonin 'yan ta'adda da suke shiyar gabashin kasar.

  • An Zarki 'Yan Kasar Habasha 10 Da Aiyukan Ta'addanci

    An Zarki 'Yan Kasar Habasha 10 Da Aiyukan Ta'addanci

    Jun 16, 2017 18:17

    Wata Kotu a kasar Habasha ta zarki 'yan kasar 10 da laifin aikata ta'addanci tsakanin shekarar 2015 zuwa 2017.

  • Masar A Shirye Take Ta Kaddamar da Hari A Kan 'Yan Ta'adda A Cikin Sudan

    Masar A Shirye Take Ta Kaddamar da Hari A Kan 'Yan Ta'adda A Cikin Sudan

    May 29, 2017 12:31

    Wani babban jami'in gwamnatin kasar Masar ya sheda cewa, kasarsa a shirye take ta kaddamar da hare-hare a kan wuraren buyar 'yan ta'adda a cikin Sudan, matukar bukatar hakan ta taso.

  • Birtaniya: An Sake Kame Wani Mutum Da Ke Da Alaka Da Harin Manchester

    Birtaniya: An Sake Kame Wani Mutum Da Ke Da Alaka Da Harin Manchester

    May 27, 2017 12:04

    Jami'an tsaron kasar Birtaniya sun sanar da kame mutum na 11 da ake zargi da hannu a harin birnin Manchester.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS