Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

dan ta'adda

  • Harin Ta'addanci A Gundumar Najaf Ta Iraki.

    Harin Ta'addanci A Gundumar Najaf Ta Iraki.

    Jan 01, 2017 12:05

    Mutane da dama ne su ka mutu a wani harin ta'addanci a gundumar Najaf

  • Ana Cikin Shirin Ko Ta Kwana Kan Dawowar 'Yan Ta'addan Morroco Daga Syria Da Iraki

    Ana Cikin Shirin Ko Ta Kwana Kan Dawowar 'Yan Ta'addan Morroco Daga Syria Da Iraki

    Dec 31, 2016 21:30

    Jami'an tsaron kasar Morocco na cikin shirin ko ta kwana, bisa rade-radin da ake yi na dawowar 'yan ta'adda 'yan asalin kasar ko kuma iyalansu, daga kasashen Syria da Iraki.

  • Tunisiya: An Kame Daruruwan 'Yan Takfiriyya Da Su ka Koma Gida

    Tunisiya: An Kame Daruruwan 'Yan Takfiriyya Da Su ka Koma Gida

    Dec 31, 2016 12:23

    Kakakin Gwamnatin Tunisiya Ya sanar da kame yan kasar da dama da su ka je jihadi kasashen waje

  • Al'ummar Tunisia Na Zanga-Zangar Kin Amincewa Da Dawowar 'Yan Ta'adda Daga Syria

    Al'ummar Tunisia Na Zanga-Zangar Kin Amincewa Da Dawowar 'Yan Ta'adda Daga Syria

    Dec 25, 2016 05:52

    Dubban mutane ne suka gudanar da jerin gwano a birane daban-daban na kasar Tunisia a jiya Asabar, domin nuna rashin amincewarsu da dawowar 'yan ta'adda 'yan asalin kasar da ke yaki a kasashen Syria da Iraki.

  • Sojojin Burkina Faso 12 Sun Mutu Sakamakon Harin Da Aka Kai Wa Sansaninsu

    Sojojin Burkina Faso 12 Sun Mutu Sakamakon Harin Da Aka Kai Wa Sansaninsu

    Dec 16, 2016 17:12

    Rahotanni daga kasar Burkina Faso sun bayyana cewar wasu sojojin kasar su 12 sun rasa rayukansu sakamakon wani hari da wasu 'yan bindiga suka kai wa wani sansaninsu da ke 'yankin Nassoumbou da ke lardin Soum da ke arewa masu yammacin kasar.

  • Iran Ta Yi Tir Da Harin Ta'addanci A Birnin Kabul Na Kasar Afghanistan.

    Iran Ta Yi Tir Da Harin Ta'addanci A Birnin Kabul Na Kasar Afghanistan.

    Nov 22, 2016 17:34

    Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran, ya yi tir da harin ta'addancin da aka kai a birnin Kabul na kasar Afghanistan

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS