Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

harin ta'addanci

  • Wasu 'Yan Kunar Bakin Wake Sun Kashe Mutane 10 A Masallaci A Nijar

    Wasu 'Yan Kunar Bakin Wake Sun Kashe Mutane 10 A Masallaci A Nijar

    Jun 06, 2018 10:24

    Rundunar sojin Nijar ta sanar da cewa wasu 'yan kunar bakin wake su uku sun kashe mutane 10 a wani hari da suka kai wani masallaci da ke garin Diffa da ke kudu maso gabashin kasar a daidai lokacin da mutane suke buda baki.

  • Biritaniya : An Dakile Hare-Haren Ta'addanci 12

    Biritaniya : An Dakile Hare-Haren Ta'addanci 12

    May 14, 2018 19:02

    Shugaban hukumar yansandan ciki na kasar Britani MI5 ya bada rahoton cewa hukumarsa ta sami nasarar haka shirye-shiryen ayyukan ta'addanci a wurare daban daban a duk fadin kasar har sau 12 tun watan Maris na shekara ta 2017 ya zuwa yanzu.

  • Iran Ta Yi Allawadai Da Harin Ta'addancin Da Aka Kai A Birnin Paris

    Iran Ta Yi Allawadai Da Harin Ta'addancin Da Aka Kai A Birnin Paris

    May 14, 2018 07:13

    Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Bahram Qasemi ya bayyana harin da aka kai a birnin Paris da cewa: aiki ne na ta'addanci, kuma Iran tana yin Allawadai da shi.

  • Duniya Tana Ci Gaba Da Yin Tofin Allah Tsine Kan Harin Ta'addancin Da Aka Kai Burkina Faso

    Duniya Tana Ci Gaba Da Yin Tofin Allah Tsine Kan Harin Ta'addancin Da Aka Kai Burkina Faso

    Mar 03, 2018 12:31

    Kasashen Afrika uku sun yi tofin Allah tsine kan harin ta'addancin da aka kai birnin Ouagadougou fadar mulkin kasar Burkina Faso a jiya Juma'a.

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Allah Wadai Da hare Hare A Ouagadougou Na Burkin Faso

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Allah Wadai Da hare Hare A Ouagadougou Na Burkin Faso

    Mar 03, 2018 05:50

    Majalisar dinkin duniya ta fitar wani bayani da ke yin Allah wadai da kakkausar murya dangane da hare-haren da aka kaddamar a jiya Juma'a a birnin Ouagadougou fadar mulkin kasar Burkina Faso.

  • An Kaiwa Sojojin Faransa Hari A Mali

    An Kaiwa Sojojin Faransa Hari A Mali

    Jan 12, 2018 19:08

    An kai harin Bam kan tawagar sojojin kasar Faransa a kasar Mali

  • Majami'ar Kiristoci A Masar Ta Janye Gudanar Da Tarukanta Domin Taya Musulmi Alhini

    Majami'ar Kiristoci A Masar Ta Janye Gudanar Da Tarukanta Domin Taya Musulmi Alhini

    Nov 25, 2017 12:06

    Majami'ar kasar Masar ta dakatar da gudanar da tarukan da aka saba gudanarwa na shekara-shekara a kowace ranar hudu ga watan Nuwamba, sakamaon harin ta'addancin da aka kaddamar kan musulmi a masallaci.

  • Masar : Harin Ta'addanci  Ya Yi Ajalin Mutum 230 A Masallacin Juma'a

    Masar : Harin Ta'addanci Ya Yi Ajalin Mutum 230 A Masallacin Juma'a

    Nov 24, 2017 19:24

    Wasu gungun 'yan ta'adda sun farma wani Masallacin Juma'a a lardin Sina ta Arewa da ke kasar Masar, inda suka kashe mutane fiye da 230 tare da jikkata wasu fiye da 100 na daban.

  • Babu Wata Dangantaka Tsakanin Harin Ta'addanci Na Birnin Mosi Da Yan Ta'adda A Tunisia

    Babu Wata Dangantaka Tsakanin Harin Ta'addanci Na Birnin Mosi Da Yan Ta'adda A Tunisia

    Oct 05, 2017 16:52

    Priministan kasar Tunisia wanda yake ziyarar aiki a kasar Faransa ya bayyana cewa ya zuwa yanzu babu wata hujja da ta tabbatar da cewa dan kasar Tunisian da ya kashe mutane biyu a birnin Mosi na kasar Faransa da wuka yana da dangantaka da yan ta'adda a kasar Tunisia

  • Duniya Na Ci Gaba Da Alawadai Game Da Harin Ta'addancin Da Aka Kai Birnin Landon

    Duniya Na Ci Gaba Da Alawadai Game Da Harin Ta'addancin Da Aka Kai Birnin Landon

    Sep 15, 2017 19:14

    Ma'aikatar harakokin kasashen wajen Masar ta fitar da sanarwar yin alawadai da harin ta'addancin da aka kai birnin Landon na kasar Birtaniya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS