Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

harin ta'addanci

  • Jami'an Tsaron Kasar Iran Sun Kama Yan Ta'addan Da Suka Kashe Sojojin Kasar A Garin Sarboz

    Jami'an Tsaron Kasar Iran Sun Kama Yan Ta'addan Da Suka Kashe Sojojin Kasar A Garin Sarboz

    Aug 26, 2017 12:46

    Rundunar dakarun kare juyin juya halin musulunci a nan Iran sun sami nasara capke yan ta'adda wadanda suka kashe dakarun juyin juya halin musulunci biyu da kuma wani mayakin sa kai wato basij a kan iyakar kasar da kasar Pakistan.

  • Harin Ta'addanci Ya Lashe Rayukan Mutane 13 A Birnin Barcelona Na Kasar Spain

    Harin Ta'addanci Ya Lashe Rayukan Mutane 13 A Birnin Barcelona Na Kasar Spain

    Aug 17, 2017 19:06

    Wata Motar Bus ta bi ta kan mutane masu wuce wa a birnin Barcelona na kasar Spain inda ta kashe mutane akalla 13 tare da jikkata wasu fiye da 30 na daban a yau Alhamis.

  • Malaman Kur'ani Biyu Ne 'Yan Kuwait Aka Kashe A Harin A Burkina Faso

    Malaman Kur'ani Biyu Ne 'Yan Kuwait Aka Kashe A Harin A Burkina Faso

    Aug 15, 2017 17:43

    Gwamnatin kasar Kuwait ta sanar da cewa, 'yan kasar guda biyu da aka kasha akasar Burkina Faso dukkaninsu malaman addinin muslunci ne.

  • Harin Bam Ya Hallaka Dan Sanda Guda A Birnin Alkahirar Masar

    Harin Bam Ya Hallaka Dan Sanda Guda A Birnin Alkahirar Masar

    Jun 18, 2017 05:45

    Bam ya tashi a kudancin birnin Alkahira na kasar Masar, lamarin da yayi sanadiyar mutuwar jami'in dan sanda guda tare da jikkata wasu 4 na daban

  • Jami'an Tsaron Kenya Sun Cafke Wasu Mutane Da Ake Zaton 'Yan Ta'adda Ne

    Jami'an Tsaron Kenya Sun Cafke Wasu Mutane Da Ake Zaton 'Yan Ta'adda Ne

    Jun 11, 2017 21:38

    Jami'an 'yan sanda a kasar Kenya sun kame wasu mutane 6 da ake zargin cewa suna da alaka da kungiyar ta'addanci ta Al-shabab.

  • Afirka Ta Kudu Ta Yi Alawadai Da Harin Ta'addancin Da Aka Kai Birnin Tehran

    Afirka Ta Kudu Ta Yi Alawadai Da Harin Ta'addancin Da Aka Kai Birnin Tehran

    Jun 09, 2017 11:17

    Ma'aikatar Harakokin wajen kasar Afirka Ta kudu ta yi alawadai da harin ta'addancin da aka Tehran babban birnin kasar Iran

  • Rundunar 'Yan Sandan Tehran: An Kama Mutane 5 Da Ake Zargi Da Harin Hubbaren Imam Khumaini

    Rundunar 'Yan Sandan Tehran: An Kama Mutane 5 Da Ake Zargi Da Harin Hubbaren Imam Khumaini

    Jun 08, 2017 05:23

    Shugaban 'yan sandan birnin Tehran, babban birnin Jamhuriyar Musulunci ta Iran ya bayyana cewar jami'an tsaron kasar sun kama mutane biyar da ake zargi da hannun cikin harin ta'addancin da aka kai haramin Imam Khumaini (r.a) a jiya yana mai jaddada cewa a halin yanzu dai birnin na Tehran yana cikin aminci babu wata damuwa.

  • Ayat. Khamenei: Koda Wasa Harin Ta'addancin Tehran Ba Zai Kashe Gwuiwan Al'ummar Iran Ba

    Ayat. Khamenei: Koda Wasa Harin Ta'addancin Tehran Ba Zai Kashe Gwuiwan Al'ummar Iran Ba

    Jun 08, 2017 05:20

    Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewar koda wasa harin ta'addancin da aka kai birnin Tehran ba zai raunana gwiwan al'ummar Iran wajen fuskantar duk wata barazana ba, yana mai jaddada cewar da yardar Allah za a tumbuke tushen ta'addanci.

  • Kasashen Duniya Suna Mika Taaziyarsu Ga Iran Kan Harin Ta'addancin A Nan Tehran

    Kasashen Duniya Suna Mika Taaziyarsu Ga Iran Kan Harin Ta'addancin A Nan Tehran

    Jun 07, 2017 18:04

    Komitin Tsaro Na Majalisar Dinkin Duniya a safiyar yau ya yi shiru na minti guda don tunawa da Iraniyawan da suka rasa rayukansu a hare haren ta'addancin guda biyu da aka kai a nan birnin Tehran

  • Mutane 2 Sun Yi Shahada A Hare-Hare Kan Majalisar Iran Da Hubbaren Imam Khomeini

    Mutane 2 Sun Yi Shahada A Hare-Hare Kan Majalisar Iran Da Hubbaren Imam Khomeini

    Jun 07, 2017 08:39

    'yan ta'adda sun kaddamar da hare-hare yau a kan majalisar dokokin kasar Iran da kuma hubbaren marigayi Imam khomeini (RA).

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS