-
Ko Kunsan Na (06) 06 Ga Watan Farvaddeen Shekara Ta 1395 Hijira Shamsia
Mar 16, 2016 07:14Yau Jumma’a s 06 – Farvaddeen -1395 H.SH=15-Jamada-Thani-1437H.K.=25-Maris-2016M
-
Ko Kunsan Na (04) 04 Ga Watan Farvaddeen Shekara Ta 1395 Hijira Shamsia
Mar 16, 2016 06:45Yau Laraba 04 – Farvaddeen -1395 H.SH=13-Jamada-Thani-1437H.K.=23-Maris-2016M
-
Ko Kunsan Na (03) 03 Ga Watan Farvaddeen Shekara Ta 1395 Hijira Shamsia
Mar 16, 2016 06:41Yau Talta 03 – Farvaddeen -1395 H.SH=12-Jamada-Thani-1437H.K.=22-Maris-2016M
-
Ko Kunsan Na (002) 02 Ga Watan Farvaddeen Shekara Ta 1395 Hijira Shamsia
Mar 16, 2016 06:39Yau Litinin 02 – Farvaddeen -1395 H.SH=11-Jamada-Thani-1437H.K.=21-Maris-2016M.
-
Ko Kunsan Na (01) 01 Ga Watan Farvaddeen Shekara Ta 1395 Hijira Shamsia
Mar 16, 2016 06:32Yau Lahadi 01 – Farvaddeen -1395 H.SH=10-Jamada-Thani-1437H.K.=20-Maris-2016M.
-
Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci Na Iran Ya Gana Da Shugaban Kasar Vietnam
Mar 15, 2016 14:48Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran ya jaddada cewa; Yana daga cikin tushen siyasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran karfafa alaka da taimakekkeniya tsakaninta da kasashen yankin Asiya ciki har da Vietnam.
-
Rasha Ta Ki Amincewa Da Sake Sanya Wa Iran Takunkumi Saboda Gwajin Makamai Masu Linzami
Mar 14, 2016 13:26Kasar Rasha ta sanar da rashin amincewarta da sanya wa Iran sabbin takunkumi saboda gwajin makamai masu linzami masu cin dogon zango da ta yi kwanan nan tana mai cewa hakan bai saba wa kudururrukan Majalisar Dinkin Duniya ba.
-
Ayatullahi Rafsanjani Ya Jaddada Wajabcin Samun Hadin Kai Tsakanin 'Yan Shi'a Da 'Yan Sunna
Mar 13, 2016 00:34Shugaban Majalisar Fayyace Masalahar Tsarin Musulunci a kasar Iran ya jaddada wajabcin ci gaba da samun hadin kai da fahimtar juna tsakanin mabiya mazhabar shi'a da na Sunna musamman a irin halin da ake ciki a yanzu a duniyar musulmi.
-
IRGC: Iran Za Ta Ci Gaba Da Kera Makamanta Ko Za'a Sa Mata Sabbin Takunkumi Kuwa
Mar 12, 2016 05:28Mataimakin babban hafsan hafsoshin dakarun kasar Iran Birgediya Janar Massoud Jaza'iri ya bayyana cewar Jamhuriyar Musulunci ta Iran za ta ci gaba da shirinta na kera makamai masu linzami ko da kuwa hakan zai sa a sanya wata masu sabbin takunkumi ne.
-
Ayatullahi Imami Kashani: Jamhuriyar Musulunci Ta Iran Abin Koyi Ne Ga Kasashen Duniya
Mar 11, 2016 13:41Limamin da ya jagoranci sallar Juma'a a babban Masallacin Juma'ar birnin Tehran na kasar Iran ya jaddada cewa; Makiya basu da karfin gwiwar daukan matakin wuce gona da iri kan kasar Iran sakamakon himman al'ummar kasar da shirin ko-ta kwanan dakarun Jamhuriyar Musulunci ta Iran.