Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Jamhuriyar Tsakiyar Afirka

  • Kimanin Mutane 10 Sun Musu Sakamakon Sabon Rikicin Afirka Ta Tsakiya

    Kimanin Mutane 10 Sun Musu Sakamakon Sabon Rikicin Afirka Ta Tsakiya

    Mar 08, 2016 05:46

    'Yan sandan kasar Jamhuriyar Afirka ta tsakiya sun sanar da cewa alal akalla mutane 10 sun rasa rayukansu sakamakon wani rikici da ya barke tsakanin wasu kungiyoyi biyu masu dauke da makami a garin Bambari da ke gabashin kasar.

  • An kashe Mutane 12 a kasar Afirka ta tsakiya

    An kashe Mutane 12 a kasar Afirka ta tsakiya

    Mar 06, 2016 15:08

    Magabatan kasar Afirka ta tsakiya sun sanar da mutawar mutane 12 a hanun 'yan bindiga da suka hari a wani kauyen kasar

  • Amurka Ta Jinjinawa Tsohuwar Shugabar Gwamnatin Rikon Kwaryar Kasar Afrika Ta Tsakiya

    Amurka Ta Jinjinawa Tsohuwar Shugabar Gwamnatin Rikon Kwaryar Kasar Afrika Ta Tsakiya

    Mar 03, 2016 19:23

    Sakataren harkokin wajen kasar Amurka ya jinjinawa tsohuwar shugabar gwamnatin rikon kwaryar Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya kan irin rawar da ta taka a fagen rage kaifin tashe-tashen hankula a kasar.

  • Gwamnatin DR Congo Zata Fara Bincike Kan Sojojin Kasarta Kan Zargin Yin Fyade Ga Kananan Yara A Kasar Afrika Ta Tsakiya

    Gwamnatin DR Congo Zata Fara Bincike Kan Sojojin Kasarta Kan Zargin Yin Fyade Ga Kananan Yara A Kasar Afrika Ta Tsakiya

    Feb 19, 2016 05:38

    Gwamnatin Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo ta sanar da cewa; Zata fara gudanar da bincike kan sojojin kasarta da suke aiki karkashin dakarun Majalisar Dinkin Duniya a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya kan zargin yin fyade ga kananan yara.

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS