Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

jawad zarif

  • Zarif Ya Kammala Ziyararsa A Yammacin Nahiyar Afirka

    Zarif Ya Kammala Ziyararsa A Yammacin Nahiyar Afirka

    Jul 30, 2016 00:21

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Dr. Muhammad Jawad Zarif ya kammala ziyarar aiki da ya gudanar a yammacin nahiyar Afirka, wadda ya fara tun daga daren Lahadin da ta gabata, inda ya fara isa birnin Abuja na tarayyar Najeriya a matsayin zangon farko na ziyarar tasa.

  • Zarif: Harin Bangaladesh Ya Kara Tabbatar Wajabcin Yaki Da Akidar Ta'adanci

    Zarif: Harin Bangaladesh Ya Kara Tabbatar Wajabcin Yaki Da Akidar Ta'adanci

    Jul 03, 2016 13:18

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad jawad Zarif ya kirayi al'ummomin duniya da su kara hada karfi da karfe, domin yaki da akidar ta'adanci a duniya.

  • Zarif Ya Gana Da Manyan Jami'an Gwamnatin Kasar Faransa A Birnin Paris

    Zarif Ya Gana Da Manyan Jami'an Gwamnatin Kasar Faransa A Birnin Paris

    Jun 23, 2016 02:13

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad Zarif ya gana da manyan jami'an gwamnatin kasar Faransa a ziyarar da ya kai kasar a jiya Laraba.

  • Zarif: Aiki Da Yarjejeniyar Nukiliya Ya Rataya Ne Kan Dukkanin Bangarorin Yarjejeniyar Ba Iran Kadai Ba

    Zarif: Aiki Da Yarjejeniyar Nukiliya Ya Rataya Ne Kan Dukkanin Bangarorin Yarjejeniyar Ba Iran Kadai Ba

    Jun 15, 2016 01:20

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad jawad Zarif ya bayyana yarjejeniyar nukiliya da aka cimmawa tsakanin Iran da manyan kasashen duniya da cewa, yin aiki da ita ya rataya ne a kan dukkanin bangarorin yarjejeniyar, ba Iran ita kadai ba.

  • Zarif: Shahadar Kwamandan Hizbullah, Zai Kara Wa Kungiyar Azamar Ci Gaba Da Fada Da Isra'ila Ne

    Zarif: Shahadar Kwamandan Hizbullah, Zai Kara Wa Kungiyar Azamar Ci Gaba Da Fada Da Isra'ila Ne

    May 13, 2016 12:44

    Ministan harkokin wajen Iran ya bayyana cewar ko shakka babu shahadar babban kwamandan dakarun kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon Shahid Mustafa Badruddeen zai kara wa kungiyar azama da tsayin dakan da take da shi ne wajen fada da haramtacciyar kasar Isra'ila da kuma ta'addanci.

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS