Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kamawa

  • An Kama Wani Dan Majalisar Dokokin Kasar Uganda A Lokacinda Yake Kokarin Fita Daga Kasar

    An Kama Wani Dan Majalisar Dokokin Kasar Uganda A Lokacinda Yake Kokarin Fita Daga Kasar

    Sep 01, 2018 06:33

    Jami'an tsaro a kasar Uganda sun kama wani dan majalisar dokokin kasar dan wata jam'iyyar adawa a dai dai lokacinda yake kokarin tafiya kasashen waje don jinyar raunin da aka ji masa a kamu na baya.

  • An Cabke Wasu Jami'an Tsaro Kan Laifin Cin Zarafin'Yan Majalisa A Uganda

    An Cabke Wasu Jami'an Tsaro Kan Laifin Cin Zarafin'Yan Majalisa A Uganda

    Aug 29, 2018 06:39

    An cabke wasu jami'an tsaron kasar Uganda da suka ci mutuncin 'yan majalusun kasar bisa zargin su nada hanu da jifan tawagar shugaban kasa.

  • Jami'an Tsaro A Kasar Masar Sun Ci Gaba Da Kama Fitattun Masu Adawa Da Gwamnatin Kasar

    Jami'an Tsaro A Kasar Masar Sun Ci Gaba Da Kama Fitattun Masu Adawa Da Gwamnatin Kasar

    Aug 24, 2018 19:01

    Jami'an Tsaro a kasar Masar sun kama wasu karin fitattun yan adawa da gwamnatin kasar, inda a jiya Alhamis suka kama Raed Salama mamba a jam'iyya mai adawa ta "Al-Karamah" da kuma Yahya Kazaz wanda shi ma fitaccen mai adawa da gwamnatin Abdulfattah Assisi ne.

  • Jami'an Tsaron Masar Sun Yi Awungaba Da Wani Fitaccen Dan Adawa A Kasar

    Jami'an Tsaron Masar Sun Yi Awungaba Da Wani Fitaccen Dan Adawa A Kasar

    Aug 24, 2018 06:22

    Jami'an tsaron Masar sun kame wani fitaccen dan adawa a kasar da ya nemi gudanar da zaben jin ra'ayin jama'a kan makomar shugaban kasar Abdul-Fatah Al-Sisi na ya ci gaba da mulki ko kuma ya yi murabus.

  • Jami'an Tsaro A Kasar Masar Sun Kama Shugaban Wata Jam'iyyar Adawa Na Kasar

    Jami'an Tsaro A Kasar Masar Sun Kama Shugaban Wata Jam'iyyar Adawa Na Kasar

    Aug 23, 2018 19:00

    Wasu kafafen yada labarai sun bada labarin cewa an kama wani dan adawa da gwamnatin kasar saboda bada shawarar a gudanar da zaben raba gardama a kan shugabancin shugaba Abdulfattah Assisi.

  • Saudiyyah: Jami'an Tsaro Sun Yi Awon Gaba Da Limamin Haramin Makka

    Saudiyyah: Jami'an Tsaro Sun Yi Awon Gaba Da Limamin Haramin Makka

    Aug 21, 2018 08:52

    Jami'an tsaron masarautar Saudiyya sun awon gaba da Sheikh Saleh Al Talib daya daga cikin limaman masallacin haramin Makka mai alfarma.

  • Yansanda A Najiriya Sun Gurfanar Da Danjarida Mai Aiki Wa Jaridar Premium Times A Gaban Kotu.

    Yansanda A Najiriya Sun Gurfanar Da Danjarida Mai Aiki Wa Jaridar Premium Times A Gaban Kotu.

    Aug 15, 2018 19:06

    A yau laraba ce hukumar yansanda a Nigeria ta gurfanar da Samuel Ogundipe dan jarida mai aikiwa jaridar Premiumtimes ta kasar a gaban wata kutu a Abuja.

  • Saudiyyah: Wani Malami Ya Mutu Sakamakon Azabtarwa A Hannun Jami'an Tsaro

    Saudiyyah: Wani Malami Ya Mutu Sakamakon Azabtarwa A Hannun Jami'an Tsaro

    Aug 14, 2018 19:28

    Wani malamin Ahlu sunnah dan kasar Saudiyay ya mutu a hannun jami'an tsaron kasar, sakamakon azbatrawar da suka yi masa.

  • Masar: An Kama Wadanda Ake Zargi Da Shirya Kai Harin Kunar Bakin Wake

    Masar: An Kama Wadanda Ake Zargi Da Shirya Kai Harin Kunar Bakin Wake

    Aug 13, 2018 12:46

    Ma'aikatar harkokin cikin gidan kasar Masar ta sanar da kame wasu mutane da suka shirya kai wa wata majami'a hari a arewacin birnin alkahira

  • An Kama Mutane Uku Wadanda Ake Tuhuma Da Ayyukan Ta'addanci A Mali

    An Kama Mutane Uku Wadanda Ake Tuhuma Da Ayyukan Ta'addanci A Mali

    Aug 12, 2018 11:58

    An kama mutane uku wadanda ake tuhuma da ayyukan ta'addanci a kasar Mali a dai dai lokacin da ake shirin gudanar da zaben shugaban kasa zagaye na biyu a kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS