Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Kungiyar kasashen larabawa

  • Matsalar Karancin Kudi Tana Neman Yin mummunar Illa Ga Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa

    Matsalar Karancin Kudi Tana Neman Yin mummunar Illa Ga Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa

    Mar 05, 2017 07:00

    Jaridar Asshuruq ta kasar Masar ta bada labarin cewa: Bullar matsalar karancin kudi a kungiyar hadin kan kasashen Larabawa tana ci gaba da janyo koma baya a harkar tafiyar kungiyar tare da yin murabus din wasu daga cikin jami'anta.

  • Kungiyar Tarayyar Turai Ta Yi Allawadai Da Gina Matsugunnan Yahudawa A Palastinu

    Kungiyar Tarayyar Turai Ta Yi Allawadai Da Gina Matsugunnan Yahudawa A Palastinu

    Jan 25, 2017 07:35

    Kungiyar tarayyar turai ta yi Allawadai da kakkausar murya dangane da ci gaba da gina matsugunnan yahudawa da haramtacciyar kasar Isra'ila ke yi a cikin yankunan Palastinawa, musamman a gabashin birnin Quds.

  • An soki Hakin Kasashen Larabawa Akan Halin Ko In Kula Da Su ke Nunawa Akan Kasar Libya.

    An soki Hakin Kasashen Larabawa Akan Halin Ko In Kula Da Su ke Nunawa Akan Kasar Libya.

    Jan 11, 2017 19:12

    An Soli Halin Ko In Kula na kasashen larabawa akan kasar libya

  • Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Ta Jaddada Goyon Bayanta Ga Al'ummar Palasdinu

    Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Ta Jaddada Goyon Bayanta Ga Al'ummar Palasdinu

    Nov 30, 2016 15:06

    Kungiyar hadin kan kasashen Larabawa ta jaddada goyon bayanta ga al'ummar Palasdinu da ake zalunta tare da jaddada hakkin Palasdinawa na gwagwarmaya domin kwato hakkokinsu.

  • Kungiyar Arab League Ta Yi Suka Kan Yadda Duniya Ta Yi Watsi Da Hakkokin Palasdinawa

    Kungiyar Arab League Ta Yi Suka Kan Yadda Duniya Ta Yi Watsi Da Hakkokin Palasdinawa

    Nov 24, 2016 12:20

    Babban sakataren kungiyar hadin kan kasashen Larabawa ya yi kakkausar suka kan yadda duniya ta kau da kai daga kan irin mummunan halin da al'ummar Palasdinu suka shiga ciki.

  • Wasu Kasashe Sun Haramta Zaman Hadin Gwiwa Tsakanin Kasashen Larabawa Da Na Afrika

    Wasu Kasashe Sun Haramta Zaman Hadin Gwiwa Tsakanin Kasashen Larabawa Da Na Afrika

    Nov 23, 2016 11:05

    Kasar Maroko da wasu gungun kasashen Larabawa sun haramta zaman taron hadin gwiwa da aka shirya gudanarwa tsakanin kasashen Afrika da na Larabawa a kasar Equatorial Guinea

  • Iran Ta Yi Watsi Da Zargi

    Iran Ta Yi Watsi Da Zargi "Maras Tushe" Na Wasu Kasashen Larabawa A Kanta

    Nov 17, 2016 11:18

    Jakadan Iran kana kuma wakilin kasar na dindindin a Majalisar Dinkin Dinkin Gholam Ali Khoshroo ya yi watsi da zargi 'maras tushe' da wasu kasashen larabawa suka yi na cewa Iran tana tsoma musu baki cikin harkokinsu na cikin gida.

  • Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Ta Yi Suka Kan Rashin Warware Rikicin Kasar Siriya

    Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Ta Yi Suka Kan Rashin Warware Rikicin Kasar Siriya

    Oct 05, 2016 17:07

    Babban sakataren kungiyar hadin kan kasashen Larabawa ya yi suka kan rashin samun daidaiton baki a tsakanin manyan kasashen duniya dangane da hanyar warware rikicin kasar Siriya.

  • Gargadin Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Ga

    Gargadin Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Ga "Yan Sahayoniya Akan Yi wa Masallacin Kudus Kutse.

    Aug 16, 2016 18:59

    "Yan Sahayoniya Na Yawaita Yi wa Masallacin Kudus Kutse

  • Arab League Ta Bayyana H.K.Isra'ila A Matsayin Babbar Barazana Ga Yankin Gabas Ta Tsakiya

    Arab League Ta Bayyana H.K.Isra'ila A Matsayin Babbar Barazana Ga Yankin Gabas Ta Tsakiya

    Aug 02, 2016 16:49

    Kungiyar hadin kan kasashen Larabawa ta bayyana shirin kera makaman nukiliya da na kare dangi na gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila a matsayin babbar barazana ga zaman lafiyan yankin gabas ta tsakiya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS