-
An Gano Wasiku Wadanda Aka Shafa Masu Goba A Tunisia
Mar 03, 2019 07:34Ma'aikatar cikin gida na kasar Tunisia ta bada sanarwan cewa ta gano wasu wasiku guda 19 wadanda aka shafa masu sinadarin guba da nufin halaka wasu fitattun yan siyasa a kasar
-
Switzerland Ta Bukaci A Hukunta Yan Kasarta Yan Ta'adda A Kasashen Iarqi Da Siriya.
Feb 20, 2019 06:54Gwamnatin kasar Switzerland ta bakin ministan sharia na kasar ta bukaci a gurfanar da yan asalin kasar wadanda aka kama a cikin mayakan kungiyar Daesh a kasashen Siriya da Iraqi, a kasashen biyu.
-
An Kama Mutane 3 A Morocco Da Zargin Kashe Turawan Yan Yawon Shakatawa A Kasar.
Dec 20, 2018 19:04Yansanda a kasar Morocco sun bada sanarwan kama mutane ukku wadanda ake tuhuma da kashe wasu mata biyu yan yankin Scandanvia yan yawon shakatawa a cikin kasar.
-
Masar : Kotu Ta Sanya Sunaye Wasu 'Yan Ihwan Cikin Jerin 'Yan Ta'adda
Oct 29, 2018 12:14Wata kotu a birnin Alkahira na kasar Masar ta sanya sunayen 'yan kungiyar Ihwanul-Muslimin 164 cikin jerin sunayen 'yan ta'adda a kasar.
-
Kasar Masar Ta Sanya Sunayen Wasu 'Yan Kungiyar Ikhwan 164 Cikin Jerin Sunayen 'Yan Ta'adda
Oct 29, 2018 05:53Wata kotu a birnin Alkahira ta kasar Masar ta sanya sunayen wasu mutane 164 daga cikin jagororin kungiyar 'yan'uwa musulmi ta Muslim Brotherhood ta kasar cikin jerin sunayen 'yan ta'adda.
-
Boko Haram Ta Kashe Manoma 12 A Jahar Borno
Oct 21, 2018 19:01Kungiyar ta'addancin nan ta Boko haram ta kashe manoma 12 a jahar Borno dake shiyar arewa maso gabashin Najeriya.
-
Kungiyar Boko Haram Ta Kaddamar Da Hari Kan Sansanin Sojin Kasar Chadi
Oct 06, 2018 12:58Mayakan kungiyar Boko Haram sun kaddamar da harin wuce gona da iri kan sansanin sojin kasar Chadi da ke kusa da kan iyaka da Nigeriya.
-
Jami'an Tsaro A Najeriya Suna Zargin Akwai Wakilan Kunkiyar Daesh A Sansanon Yan Gudun Hijira A Kasar
Sep 06, 2018 11:51Rundunar yansanda a Najeriya ta bayyana cewa akwai wakilan yan kungiyar Daesh a sansanonin yan gudun hijira a yankin arewa maso gabacin kasar.
-
Najeriya: An Sami Karuwar Sojojin Da Boko Haram Su Ka Kashe
Sep 03, 2018 19:02Majiyar sojan Najeriya ce ta sanar da karuwar wadanda su ka kwanta dama sanadiyyar harin na 'yan ta'addar Boko Haram akan iyaka da kasar Nijar.
-
Harin Boko Haram Ya Hallaka Sojoji Sama Da 30 A Arewa Maso Gabashin Najeriya
Sep 01, 2018 19:09Rahotanni daga Najeriya na cewa akalla dakarun Sojin kasar 30 ne suka mutu yayin wata fafatawarsu da mayakan Boko Haram a yankin arewa maso gabas da ke gab da kan iyakar kasar da Jamhuriyyar Nijar.