Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kungiyar ta'addanci

  •  Boko Haram Ta Kai Harin Ta'addancin A Arewacin Kamaru

    Boko Haram Ta Kai Harin Ta'addancin A Arewacin Kamaru

    Oct 31, 2017 06:48

    Wata majiyar tsaron kasar kamaru ta sanar da cewa mayakan kungiyar boko haram sun kai wani harin ta'addanci a wani kauye dake arewacin kasar

  • Somaliya: Harin Ta'addanci Ya Kashe Mutane 40

    Somaliya: Harin Ta'addanci Ya Kashe Mutane 40

    Oct 15, 2017 12:25

    'Yan sandan kasar ta Somaliya sun ce mutane sun mutu ne saboda tarwatsewar wata mota da aka makare da bama-bamai a babban birnin kasar Magadishu.

  • Gwamnatin Nijar Ta Gargadin Masu Hulda Da Boko Haram A Boye

    Gwamnatin Nijar Ta Gargadin Masu Hulda Da Boko Haram A Boye

    Sep 30, 2017 18:01

    Gargadin ya fito ne daga jami'an gwamnati da sojoji da suka yi taro da 'yan kasuwar yankin Difa a yankin kudu maso gabacin kasar.

  • An Bada Umurnin Kama Mutane Kimani 830 Kan Zargin Goyon Bayan Ta'addanci A Libya

    An Bada Umurnin Kama Mutane Kimani 830 Kan Zargin Goyon Bayan Ta'addanci A Libya

    Sep 29, 2017 05:08

    Babban mai gabatar da kara na kasar Libya ya bada sanarwan samun umurnin kama mutane kimani 830 wadanda ake tuhuma da kasancewa cikin kungiyar yan ta'adda ta ISIS a duk fadin kasar.

  • Jiragen Yakin Kasar Rasha Sunyi Ruwan Boma Bomai Kan Cibiyar Yan Ta'adda Mafi Girma A Adlib

    Jiragen Yakin Kasar Rasha Sunyi Ruwan Boma Bomai Kan Cibiyar Yan Ta'adda Mafi Girma A Adlib

    Sep 26, 2017 12:31

    Jiragen yakin gwamnatin kasar Rasha a Syria sun yi ruwan boma bomai a kan babbar cibiyar yan ta'adda a birnin Idlib na kasar ta Siria.

  • Siriya Ta Zargi Amurka Da Kawayenta Da Taimakon 'Yan Ta'addan Kasar Da Muggan Makamai

    Siriya Ta Zargi Amurka Da Kawayenta Da Taimakon 'Yan Ta'addan Kasar Da Muggan Makamai

    Aug 17, 2017 05:37

    Kasar Siriya ta bayyana cewar Amurka, Birtaniyya da kawayensu suna goyon bayan 'yan ta'addan da suke yaki a kasar ta hanyar taimaka musu da sinadarori masu guba bugu da kari kan nau'oi daban-daban na makamai.

  • An Hallaka Wasu 'Yan Ta'addan Da Suke Kai Wa Kiristoci Kibdawan Masar Hari

    An Hallaka Wasu 'Yan Ta'addan Da Suke Kai Wa Kiristoci Kibdawan Masar Hari

    Aug 11, 2017 05:45

    Ma'aikatar cikin gidan kasar Masar ta sanar da cewa jami'an tsaron kasar sun sami nasarar kashe wasu 'yan ta'adda su uku da ake zargin suna da hannu cikin harin da aka kai wa kiristoci kibdawa na kasar a kwanakin baya.

  • Yan Kasar Faransa 271 Da Suka Yi Yaki Karkashin Kungiyoyin 'Yan Ta'adda Sun Koma Gida

    Yan Kasar Faransa 271 Da Suka Yi Yaki Karkashin Kungiyoyin 'Yan Ta'adda Sun Koma Gida

    Aug 06, 2017 05:39

    Ministan harkokin cikin gidan kasar Faransa ya sanar da cewa: 'Yan kasar Faransa 271 ne suka koma gida bayan gudanar da yaki karkashin kungiyoyin 'yan ta'adda a kasashen Iraki da Siriya.

  • Hizbullah Da Sojojin Siriya Sun Kwato Wasu Yankunan Kan Iyaka Daga Hannun 'Yan Ta'adda

    Hizbullah Da Sojojin Siriya Sun Kwato Wasu Yankunan Kan Iyaka Daga Hannun 'Yan Ta'adda

    Jul 22, 2017 05:47

    Dakarun kungiyar Hizbullah da sojojin Siriya sun sami nasarar kwato wasu yankuna da kauyuka alal akalla guda 9 da suke kan iyakokin kasashen Siriya da Labanon daga hannun 'yan ta'addan kungiyar Jabhatun Nusra a hare-haren da suka kaddamar a jiya Juma'a.

  • Dubban Mutanen Algeria Masu Amfani Da Yanar Gizo Sun Maida Martani Ga Furucin Jakadan Saudia

    Dubban Mutanen Algeria Masu Amfani Da Yanar Gizo Sun Maida Martani Ga Furucin Jakadan Saudia

    Jul 17, 2017 07:23

    Dubban masu rajin kare hakkin bil'adama yan kasar Algeria sun maida martani kan furucin jakadan kasar Saudia a birnin Algies kan kungiyar Hamas ta al-ummar Palasdinu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS