-
Boko Haram Ta Kai Harin Ta'addancin A Arewacin Kamaru
Oct 31, 2017 06:48Wata majiyar tsaron kasar kamaru ta sanar da cewa mayakan kungiyar boko haram sun kai wani harin ta'addanci a wani kauye dake arewacin kasar
-
Somaliya: Harin Ta'addanci Ya Kashe Mutane 40
Oct 15, 2017 12:25'Yan sandan kasar ta Somaliya sun ce mutane sun mutu ne saboda tarwatsewar wata mota da aka makare da bama-bamai a babban birnin kasar Magadishu.
-
Gwamnatin Nijar Ta Gargadin Masu Hulda Da Boko Haram A Boye
Sep 30, 2017 18:01Gargadin ya fito ne daga jami'an gwamnati da sojoji da suka yi taro da 'yan kasuwar yankin Difa a yankin kudu maso gabacin kasar.
-
An Bada Umurnin Kama Mutane Kimani 830 Kan Zargin Goyon Bayan Ta'addanci A Libya
Sep 29, 2017 05:08Babban mai gabatar da kara na kasar Libya ya bada sanarwan samun umurnin kama mutane kimani 830 wadanda ake tuhuma da kasancewa cikin kungiyar yan ta'adda ta ISIS a duk fadin kasar.
-
Jiragen Yakin Kasar Rasha Sunyi Ruwan Boma Bomai Kan Cibiyar Yan Ta'adda Mafi Girma A Adlib
Sep 26, 2017 12:31Jiragen yakin gwamnatin kasar Rasha a Syria sun yi ruwan boma bomai a kan babbar cibiyar yan ta'adda a birnin Idlib na kasar ta Siria.
-
Siriya Ta Zargi Amurka Da Kawayenta Da Taimakon 'Yan Ta'addan Kasar Da Muggan Makamai
Aug 17, 2017 05:37Kasar Siriya ta bayyana cewar Amurka, Birtaniyya da kawayensu suna goyon bayan 'yan ta'addan da suke yaki a kasar ta hanyar taimaka musu da sinadarori masu guba bugu da kari kan nau'oi daban-daban na makamai.
-
An Hallaka Wasu 'Yan Ta'addan Da Suke Kai Wa Kiristoci Kibdawan Masar Hari
Aug 11, 2017 05:45Ma'aikatar cikin gidan kasar Masar ta sanar da cewa jami'an tsaron kasar sun sami nasarar kashe wasu 'yan ta'adda su uku da ake zargin suna da hannu cikin harin da aka kai wa kiristoci kibdawa na kasar a kwanakin baya.
-
Yan Kasar Faransa 271 Da Suka Yi Yaki Karkashin Kungiyoyin 'Yan Ta'adda Sun Koma Gida
Aug 06, 2017 05:39Ministan harkokin cikin gidan kasar Faransa ya sanar da cewa: 'Yan kasar Faransa 271 ne suka koma gida bayan gudanar da yaki karkashin kungiyoyin 'yan ta'adda a kasashen Iraki da Siriya.
-
Hizbullah Da Sojojin Siriya Sun Kwato Wasu Yankunan Kan Iyaka Daga Hannun 'Yan Ta'adda
Jul 22, 2017 05:47Dakarun kungiyar Hizbullah da sojojin Siriya sun sami nasarar kwato wasu yankuna da kauyuka alal akalla guda 9 da suke kan iyakokin kasashen Siriya da Labanon daga hannun 'yan ta'addan kungiyar Jabhatun Nusra a hare-haren da suka kaddamar a jiya Juma'a.
-
Dubban Mutanen Algeria Masu Amfani Da Yanar Gizo Sun Maida Martani Ga Furucin Jakadan Saudia
Jul 17, 2017 07:23Dubban masu rajin kare hakkin bil'adama yan kasar Algeria sun maida martani kan furucin jakadan kasar Saudia a birnin Algies kan kungiyar Hamas ta al-ummar Palasdinu.