Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kungiyar ta'addanci

  • An Gano Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Gefen Birnin Tehran

    An Gano Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Gefen Birnin Tehran

    Jun 10, 2017 11:52

    Shugaban 'yan Sandar Jumhoriyar musulinci ta Iran ya sanar da cewa a safiyar yau Assabar, jami'an 'yan sanda sun gano tare da Cabke wani gungun 'yan ta'addar a gefen birnin Tehran.

  • An Cabke Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Birnin Tehran

    An Cabke Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Birnin Tehran

    Jun 07, 2017 11:59

    Babban Daraktan yaki da Ta'addanci na Ma'aikatar Leken Asirin Iran ya sanar da kame wasu gungun 'yan ta'adda da suka yi kokarin kai hare-haren ta'addanci a nan birnin Tehran a safiyar yau Laraba.

  • Ya zama wajibi a kalubalanci ta'addancin kasashen Qatar da Turkiya a gabas ta tsakiya.

    Ya zama wajibi a kalubalanci ta'addancin kasashen Qatar da Turkiya a gabas ta tsakiya.

    Mar 25, 2017 11:18

    Wani Dan Majalisar Dokokin Masar yace ya zama wajibi a kalubalanci ta'addancin da kasashen Qatar da Turkiya ke ci gaba da aikatawa a yankin gabas ta tsakiya.

  • Muftin Masar: 'Yan Ta'addan Na Murguda Koyarwar Musulunci Don Cimma Burinsu

    Muftin Masar: 'Yan Ta'addan Na Murguda Koyarwar Musulunci Don Cimma Burinsu

    Mar 19, 2017 11:16

    Babban muftin kasar Masar, Sheikh Shawki Ibrahim Abdel-Karim Allam ya bayyana cewar kungiyoyin 'yan ta'adda suna mummunar amfani da koyarwar addinin Musulunci da kuma murguda su wajen cimma manufofinsu.

  • Hadewar kungiyoyin masu tsaurin ra'ayin addini wuri guda a kasar Mali

    Hadewar kungiyoyin masu tsaurin ra'ayin addini wuri guda a kasar Mali

    Mar 06, 2017 05:45

    Wani sabon hadin gwiwa tsakanin kungiyoyin Ansarudin da Almrabitun da Duniya ke kalonsu a matsayin kungiyoyin 'yan ta'adda a kasar Mali

  • Sojojin Masar Sun Kama Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Yankin Sina'i Na Kasar

    Sojojin Masar Sun Kama Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Yankin Sina'i Na Kasar

    Feb 20, 2017 06:23

    Rundunar sojin kasar Masar ta sanar da nasarar kama wasu 'yan ta'adda su 8 'yan wata kungiya ta 'yan ta'adda a wani samame da suka kai tungar 'yan ta'addan da ke yankin Jabal al-Hilal da ke tsakiyar yankin Sina na kasar.

  • Jami'an Tsaron kasar Mali Sun Sanar da Cafke Wasu 'Yan Ta'adda A Kasar

    Jami'an Tsaron kasar Mali Sun Sanar da Cafke Wasu 'Yan Ta'adda A Kasar

    Jan 15, 2017 19:02

    Jami'an tsaro a kasar Mali sun sanar da cewa sun cafke wasu 'yan ta'adda a lokacin da suke shirin kaddamar da wasu munanan hare-haren ta'addanci.

  • Dakarun Sa Kai Na Iraki Sun Katse Hanyar Da Ta Hada Mosul Da Birnin Raqqah Na Syria

    Dakarun Sa Kai Na Iraki Sun Katse Hanyar Da Ta Hada Mosul Da Birnin Raqqah Na Syria

    Nov 20, 2016 05:46

    Dakarun sa kai na kasar Iraki sun katse babbar hanyar da 'yan ta'addan wahabiyyah takfiriyyah na ISIS suke samun dauki daga sauran 'yan ta'adda na Raqqah da ke cikin kasar Syria.

  • Jami'an Tsaron Iran Sun Dakile Wani Shirin Ta'addanci A Kasar

    Jami'an Tsaron Iran Sun Dakile Wani Shirin Ta'addanci A Kasar

    Oct 13, 2016 17:42

    Ministan tsaron cikin gida da tattaro bayanan sirri na kasar Iran Sayyid Mahmoud Alavi ya sanar da cewa jami'an ma'aikatar sun sami nasarar dakile wata makarkashiya ta kai harin ta'addanci a lardin Fars da ke kudancin kasar da wasu 'yan ta'adda 'yan kasashen waje suka shirya kai wa.

  • Dakarun Kare Juyi Na Iran Sun Hallaka Wasu 'Yan Ta'adda A Kasar

    Dakarun Kare Juyi Na Iran Sun Hallaka Wasu 'Yan Ta'adda A Kasar

    Jun 16, 2016 10:59

    Dakarun kare juyin juya halin Musulunci na kasar Iran sun sami nasarar tarwatsa 'yan wasu kungiyoyin 'yan ta'adda su biyu da suka yi kokarin shigowa kasar daga kasar Iraki inda suka hallaka wani adadi na 'yan ta'addan.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS