Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

masar

  • Kungiyar EU Ta Yi Allah Wadai Da Hukuncin Kisa Da Aka Yanke Kan 'Yan Kungiyar Ihwan A Masar

    Kungiyar EU Ta Yi Allah Wadai Da Hukuncin Kisa Da Aka Yanke Kan 'Yan Kungiyar Ihwan A Masar

    Sep 12, 2018 07:29

    Kungiyar tarayyar Turai ta yi Allah wadai da hukuncin kisa da wata kotu a Masar ta yanke kan 'yan kungiyar Ihwanul-Muslimin magoya bayan hambararren shugaban kasar Mohammad Morsi.

  • Masar Ta Yi Watsi Da Bayanin Majalisar Dinkin Duniya Akan Hukuncin Kasa

    Masar Ta Yi Watsi Da Bayanin Majalisar Dinkin Duniya Akan Hukuncin Kasa

    Sep 10, 2018 12:46

    Gwamnatin Masar ta bakin ma'aikatar harkokin wajenta ta bayyana baynin da ya fito daga Majalisar Dinkin Duniyar da cewa ba abin da za a lamunta da shi ba ne.

  • Amnesty Int. Ta Yi Kakkausar Suka Dangane Da Hukuncin Kisa A Kan Muslim Brothers A Masar

    Amnesty Int. Ta Yi Kakkausar Suka Dangane Da Hukuncin Kisa A Kan Muslim Brothers A Masar

    Sep 10, 2018 05:51

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa Amnesty Int. ta yi kakkausar suka dangane da hukuncin kisa da kotun kasar Masar ta yanke a kan wasu 'yan kungiyar 'yan uwa musulmi (Muslim Brotherhood).

  • Kotu A Masar Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan 'Yan Kungiyar Ihwanul-Muslimin 75

    Kotu A Masar Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan 'Yan Kungiyar Ihwanul-Muslimin 75

    Sep 08, 2018 19:02

    Kotun da ke shari'ar manyan laifuka ta birnin Alkahira na kasar Masar ta yanke hukuncin kisa kan 'yan kungiyar Ihwanul-Muslimin su 75 tare da zartar da hukuncin daurin rai da rai a gidan kurkuku kan wasu 46 na daban.

  • Kungiyar Amnesty International Ta Yi Allah Wadai Da Yanke Hukuncin Kisa Kan 'Yan Kungiyar Ihwan A Masar

    Kungiyar Amnesty International Ta Yi Allah Wadai Da Yanke Hukuncin Kisa Kan 'Yan Kungiyar Ihwan A Masar

    Sep 08, 2018 19:01

    Kungiyar Kare Hakkin Bil-Adama ta Amnesty International ta yi tofin Allah tsine kan yanke hukuncin kisa kan 'yan kungiyar Ihwanul-Muslimin 75 da kotun da ke shari'ar manyan laifuka A Masar ta zartar a yau Asabar.

  • Masar: Wani Bom Ya Tashi A Kusa Da Ofishin Jakadancin Amurka

    Masar: Wani Bom Ya Tashi A Kusa Da Ofishin Jakadancin Amurka

    Sep 04, 2018 18:14

    Kamfanin dillancin labaran Reuters ya ambato cewa bom din ya fashe ne akan titin Simon Bolivar da ke birnin al-kahira, inda nan ne ofishin jakadancin Amurka yake.

  • Kasashen Masar Da Sudan Sun Cimma Wata Yarjejeniya Kan Matsalar Teku Da Ke Tsakaninsu

    Kasashen Masar Da Sudan Sun Cimma Wata Yarjejeniya Kan Matsalar Teku Da Ke Tsakaninsu

    Aug 31, 2018 12:45

    Kasashen Masar da Sudan sun cimma wata muhimmiyar yarjejeniya kan sabanin da ke tsakaninsu dangane da ruwan tekun maliya da ya ratsa kasashensu.

  • An Halaka Yan Ta'adda 20 A Yankin Sinaa Na Kasar Masar

    An Halaka Yan Ta'adda 20 A Yankin Sinaa Na Kasar Masar

    Aug 30, 2018 06:23

    Majiyar jami'an tsaro a kasar Masar ta bayyaba cewa a cikin yan kwanakin da suka gabata sun halaka yan ta'adda a kalla 20 a yankin Sinaa.

  • An Yanke Hukuncin Kisa Kan Mutum 6 A Masar

    An Yanke Hukuncin Kisa Kan Mutum 6 A Masar

    Aug 29, 2018 06:47

    Kotun hukunta manyan laifuka ta birnin Alkahira ta yanke hukuncin kisa wasu mutum 6 a jiya Talata.

  • Wata Kotu A Masar Ta Cire Sunayen Mutane Kimani 1500 Daga Jerin Sunayen Yan Ta'adda A Kasar

    Wata Kotu A Masar Ta Cire Sunayen Mutane Kimani 1500 Daga Jerin Sunayen Yan Ta'adda A Kasar

    Aug 28, 2018 19:06

    Wata kotu a kasar Masar ta cire sunayen mutane kimani 1500 daga jerin sunayen yan ta'adda a kasar daga ciki har da sunan tsohon shugaban kasar Mohammad Mursi.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS