-
Kungiyar EU Ta Yi Allah Wadai Da Hukuncin Kisa Da Aka Yanke Kan 'Yan Kungiyar Ihwan A Masar
Sep 12, 2018 07:29Kungiyar tarayyar Turai ta yi Allah wadai da hukuncin kisa da wata kotu a Masar ta yanke kan 'yan kungiyar Ihwanul-Muslimin magoya bayan hambararren shugaban kasar Mohammad Morsi.
-
Masar Ta Yi Watsi Da Bayanin Majalisar Dinkin Duniya Akan Hukuncin Kasa
Sep 10, 2018 12:46Gwamnatin Masar ta bakin ma'aikatar harkokin wajenta ta bayyana baynin da ya fito daga Majalisar Dinkin Duniyar da cewa ba abin da za a lamunta da shi ba ne.
-
Amnesty Int. Ta Yi Kakkausar Suka Dangane Da Hukuncin Kisa A Kan Muslim Brothers A Masar
Sep 10, 2018 05:51Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa Amnesty Int. ta yi kakkausar suka dangane da hukuncin kisa da kotun kasar Masar ta yanke a kan wasu 'yan kungiyar 'yan uwa musulmi (Muslim Brotherhood).
-
Kotu A Masar Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan 'Yan Kungiyar Ihwanul-Muslimin 75
Sep 08, 2018 19:02Kotun da ke shari'ar manyan laifuka ta birnin Alkahira na kasar Masar ta yanke hukuncin kisa kan 'yan kungiyar Ihwanul-Muslimin su 75 tare da zartar da hukuncin daurin rai da rai a gidan kurkuku kan wasu 46 na daban.
-
Kungiyar Amnesty International Ta Yi Allah Wadai Da Yanke Hukuncin Kisa Kan 'Yan Kungiyar Ihwan A Masar
Sep 08, 2018 19:01Kungiyar Kare Hakkin Bil-Adama ta Amnesty International ta yi tofin Allah tsine kan yanke hukuncin kisa kan 'yan kungiyar Ihwanul-Muslimin 75 da kotun da ke shari'ar manyan laifuka A Masar ta zartar a yau Asabar.
-
Masar: Wani Bom Ya Tashi A Kusa Da Ofishin Jakadancin Amurka
Sep 04, 2018 18:14Kamfanin dillancin labaran Reuters ya ambato cewa bom din ya fashe ne akan titin Simon Bolivar da ke birnin al-kahira, inda nan ne ofishin jakadancin Amurka yake.
-
Kasashen Masar Da Sudan Sun Cimma Wata Yarjejeniya Kan Matsalar Teku Da Ke Tsakaninsu
Aug 31, 2018 12:45Kasashen Masar da Sudan sun cimma wata muhimmiyar yarjejeniya kan sabanin da ke tsakaninsu dangane da ruwan tekun maliya da ya ratsa kasashensu.
-
An Halaka Yan Ta'adda 20 A Yankin Sinaa Na Kasar Masar
Aug 30, 2018 06:23Majiyar jami'an tsaro a kasar Masar ta bayyaba cewa a cikin yan kwanakin da suka gabata sun halaka yan ta'adda a kalla 20 a yankin Sinaa.
-
An Yanke Hukuncin Kisa Kan Mutum 6 A Masar
Aug 29, 2018 06:47Kotun hukunta manyan laifuka ta birnin Alkahira ta yanke hukuncin kisa wasu mutum 6 a jiya Talata.
-
Wata Kotu A Masar Ta Cire Sunayen Mutane Kimani 1500 Daga Jerin Sunayen Yan Ta'adda A Kasar
Aug 28, 2018 19:06Wata kotu a kasar Masar ta cire sunayen mutane kimani 1500 daga jerin sunayen yan ta'adda a kasar daga ciki har da sunan tsohon shugaban kasar Mohammad Mursi.